Prev
77. Surah Al-Mursalât سورة المرسلات
Next
1st Ayah 1 الأية ١الأوليبِسْم ِ اللهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
وَالْمُرْسَلَاتِ عُرْفًا
Walmursalati AAurfa
Hausa
Ina rantsuwa da iskőkin da ake sakőwa jẽre, sună bin jũna.
|
Ayah 77:2 الأية
فَالْعَاصِفَاتِ عَصْفًا
FalAAasifati AAasfa
Hausa
Sa'an nan, su zamă iskőki măsu ƙarfi suna kaɗăwa da ƙarfi.
|
Ayah 77:3 الأية
وَالنَّاشِرَاتِ نَشْرًا
Wannashirati nashra
Hausa
Kuma, măsu watsa rahama wătsăwa.
|
Ayah 77:4 الأية
فَالْفَارِقَاتِ فَرْقًا
Falfariqati farqa
Hausa
sa'an nan, da ăyőyi măsu rarrabe gaskiya da ƙarya rarrabẽwa.
|
Ayah 77:5 الأية
فَالْمُلْقِيَاتِ ذِكْرًا
Falmulqiyati thikra
Hausa
Sa'an nan da mală'iku măsu jẽfa tunătarwa ga Manzanni.
|
Ayah 77:6 الأية
عُذْرًا أَوْ نُذْرًا
AAuthran aw nuthra
Hausa
Domin yanke hamzari ko dőmin gargadi.
|
Ayah 77:7 الأية
إِنَّمَا تُوعَدُونَ لَوَاقِعٌ
Innama tooAAadoona lawaqiAA
Hausa
Lalle ne, abin da ake yi muku wa'adi da shi tabbas mai aukuwa ne
|
Ayah 77:8 الأية
فَإِذَا النُّجُومُ طُمِسَتْ
Fa-itha annujoomu tumisat
Hausa
To, idan taurări aka shăfe haskensu.
|
Ayah 77:9 الأية
وَإِذَا السَّمَاءُ فُرِجَتْ
Wa-itha assamao furijat
Hausa
Kuma, idan sama aka tsăge ta.
|
Ayah 77:10 الأية
وَإِذَا الْجِبَالُ نُسِفَتْ
Wa-itha aljibalu nusifat
Hausa
Kuma, idan duwătsu aka nike su.
|
Ayah 77:11 الأية
وَإِذَا الرُّسُلُ أُقِّتَتْ
Wa-itha arrusulu oqqitat
Hausa
Kuma, idan manzanni aka ƙayyade lőkacin tăra su.
|
Ayah 77:12 الأية
لِأَيِّ يَوْمٍ أُجِّلَتْ
Li-ayyi yawmin ojjilat
Hausa
Domin babbar rănar da aka yi wa ajali.
|
Ayah 77:13 الأية
لِيَوْمِ الْفَصْلِ
Liyawmi alfasl
Hausa
Domin rănar rarrabẽwa .
|
Ayah 77:14 الأية
وَمَا أَدْرَاكَ مَا يَوْمُ الْفَصْلِ
Wama adraka ma yawmualfasl
Hausa
Kuma, me ya sanar da kai rănar rarrabẽwa?
|
Ayah 77:15 الأية
وَيْلٌ يَوْمَئِذٍ لِّلْمُكَذِّبِينَ
Waylun yawma-ithin lilmukaththibeen
Hausa
Bone yă tabbata a rănar nan, ga măsu ƙaryatăwa!
|
Ayah 77:16 الأية
أَلَمْ نُهْلِكِ الْأَوَّلِينَ
Alam nuhliki al-awwaleen
Hausa
Ashe, ba Mu halakar da (măsu ƙaryatăw) na farko ba.
|
Ayah 77:17 الأية
ثُمَّ نُتْبِعُهُمُ الْآخِرِينَ
Thumma nutbiAAuhumu al-akhireen
Hausa
Sa'an nan, kuma ză Mu biyar musu da na ƙarshe?
|
Ayah 77:18 الأية
كَذَٰلِكَ نَفْعَلُ بِالْمُجْرِمِينَ
Kathalika nafAAalu bilmujrimeen
Hausa
Haka nan, Muke aikatăwa da măsu yin laifi.
|
Ayah 77:19 الأية
وَيْلٌ يَوْمَئِذٍ لِّلْمُكَذِّبِينَ
Waylun yawma-ithin lilmukaththibeen
Hausa
Bone yă tabbata a rănar nan ga măsu ƙaryatăwa!
|
Ayah 77:20 الأية
أَلَمْ نَخْلُقكُّم مِّن مَّاءٍ مَّهِينٍ
Alam nakhluqkum min ma-in maheen
Hausa
Ashe, ba Mu halitta ku daga wani ruwa wulakantacce ba.
|
Ayah 77:21 الأية
فَجَعَلْنَاهُ فِي قَرَارٍ مَّكِينٍ
FajaAAalnahu fee qararinmakeen
Hausa
Sa'an nan Muka sanya shi a cikin wani wurin natsuwa amintacce.
|
Ayah 77:22 الأية
إِلَىٰ قَدَرٍ مَّعْلُومٍ
Ila qadarin maAAloom
Hausa
Zuwa ga wani gwargwadon mudda sananna.
|
Ayah 77:23 الأية
فَقَدَرْنَا فَنِعْمَ الْقَادِرُونَ
Faqadarna faniAAma alqadiroon
Hausa
Sa'an nan, Muka nũna iyăwarMu? Madalla da Mu, Măsu nũna iyăwa.
|
Ayah 77:24 الأية
وَيْلٌ يَوْمَئِذٍ لِّلْمُكَذِّبِينَ
Waylun yawma-ithin lilmukaththibeen
Hausa
Bone ya tabbata a rănar nan ga măsu ƙaryatăwa!
|
Ayah 77:25 الأية
أَلَمْ نَجْعَلِ الْأَرْضَ كِفَاتًا
Alam najAAali al-arda kifata
Hausa
Ashe, ba Mu sanya ƙasa matattară ba.
|
Ayah 77:26 الأية
أَحْيَاءً وَأَمْوَاتًا
Ahyaan waamwata
Hausa
Ga răyayyu da matattu,
|
Ayah 77:27 الأية
وَجَعَلْنَا فِيهَا رَوَاسِيَ شَامِخَاتٍ وَأَسْقَيْنَاكُم مَّاءً فُرَاتًا
WajaAAalna feeha rawasiyashamikhatin waasqaynakum maan furata
Hausa
Kuma, Muka sanya, a cikinta, kafaffun duwătsu maɗaukaka, kuma Muka shayar da ku
ruwa mai dăɗi?
|
Ayah 77:28 الأية
وَيْلٌ يَوْمَئِذٍ لِّلْمُكَذِّبِينَ
Waylun yawma-ithin lilmukaththibeen
Hausa
Bone ya tabbata, a rănar nan, ga măsu ƙaryatăwa!
|
Ayah 77:29 الأية
انطَلِقُوا إِلَىٰ مَا كُنتُم بِهِ تُكَذِّبُونَ
Intaliqoo ila ma kuntumbihi tukaththiboon
Hausa
Ku tafi zuwa ga abin da kuka kasance kuna ƙaryatăwa game da shi!
|
Ayah 77:30 الأية
انطَلِقُوا إِلَىٰ ظِلٍّ ذِي ثَلَاثِ شُعَبٍ
Intaliqoo ila thillinthee thalathi shuAAab
Hausa
Ku tafi zuwa ga wata inuwa mai rassa uku.
|
Ayah 77:31 الأية
لَّا ظَلِيلٍ وَلَا يُغْنِي مِنَ اللهَبِ
La thaleelin walayughnee mina allahab
Hausa
Ita ba inuwar ba, kuma ba ta wadătarwa daga harshen wuta.
|
Ayah 77:32 الأية
إِنَّهَا تَرْمِي بِشَرَرٍ كَالْقَصْرِ
Innaha tarmee bishararin kalqasr
Hausa
Lalle ne, ita, tană jifă da tartsatsi kamar sőraye.
|
Ayah 77:33 الأية
كَأَنَّهُ جِمَالَتٌ صُفْرٌ
Kaannahu jimalatun sufr
Hausa
Kamar dai su raƙumma ne baƙăƙe.
|
Ayah 77:34 الأية
وَيْلٌ يَوْمَئِذٍ لِّلْمُكَذِّبِينَ
Waylun yawma-ithin lilmukaththibeen
Hausa
Bone ya tabbata, a rănar nan, ga măsu ƙaryatăwa!
|
Ayah 77:35 الأية
هَٰذَا يَوْمُ لَا يَنطِقُونَ
Hatha yawmu la yantiqoon
Hausa
Wannan, yini ne da bă ză su iya yin magana ba.
|
Ayah 77:36 الأية
وَلَا يُؤْذَنُ لَهُمْ فَيَعْتَذِرُونَ
Wala yu/thanu lahum fayaAAtathiroon
Hausa
Bă ză a yi musu izni ba, balle su kăwo hanzari.
|
Ayah 77:37 الأية
وَيْلٌ يَوْمَئِذٍ لِّلْمُكَذِّبِينَ
Waylun yawma-ithin lilmukaththibeen
Hausa
Bone ya tabbata, a rănar nan, ga măsu ƙaryatăwa!
|
Ayah 77:38 الأية
هَٰذَا يَوْمُ الْفَصْلِ ۖ جَمَعْنَاكُمْ وَالْأَوَّلِينَ
Hatha yawmu alfasli jamaAAnakumwal-awwaleen
Hausa
Wannan rănar rarrabẽwa ce, Mun tattara ku tare da mutănen farko.
|
Ayah 77:39 الأية
فَإِن كَانَ لَكُمْ كَيْدٌ فَكِيدُونِ
Fa-in kana lakum kaydun fakeedoon
Hausa
To, idan akwai wata dabara gare ku, sai ku yi ma Ni ita.
|
Ayah 77:40 الأية
وَيْلٌ يَوْمَئِذٍ لِّلْمُكَذِّبِينَ
Waylun yawma-ithin lilmukaththibeen
Hausa
Bone ya tabbata, a rănar nan, ga măsu ƙaryatăwa!
|
Ayah 77:41 الأية
إِنَّ الْمُتَّقِينَ فِي ظِلَالٍ وَعُيُونٍ
Inna almuttaqeena fee thilalinwaAAuyoon
Hausa
Lalle ne, măsu taƙawa suna a cikin inuwőwi da marẽmari.
|
Ayah 77:42 الأية
وَفَوَاكِهَ مِمَّا يَشْتَهُونَ
Wafawakiha mimma yashtahoon
Hausa
Da wasu 'ya'yan ităce irin waɗanda suke marmari.
|
Ayah 77:43 الأية
كُلُوا وَاشْرَبُوا هَنِيئًا بِمَا كُنتُمْ تَعْمَلُونَ
Kuloo washraboo hanee-an bimakuntum taAAmaloon
Hausa
(A ce musu) "Ku ci ku sha cikin ni'ima sabőda abin da kuka kasance kuna
aikatăwa."
|
Ayah 77:44 الأية
إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجْزِي الْمُحْسِنِينَ
Inna kathalika najzee almuhsineen
Hausa
Lalle ne, Mũ haka Muke săka wa măsu kyautatăwa.
|
Ayah 77:45 الأية
وَيْلٌ يَوْمَئِذٍ لِّلْمُكَذِّبِينَ
Waylun yawma-ithin lilmukaththibeen
Hausa
Bone ya tabbata, a rănar nan, ga măsu ƙaryatăwa!
|
Ayah 77:46 الأية
كُلُوا وَتَمَتَّعُوا قَلِيلًا إِنَّكُم مُّجْرِمُونَ
Kuloo watamattaAAoo qaleelan innakummujrimoon
Hausa
(Ana ce musu) "Ku ci ku ji ɗan dădi kaɗan, lalle ne dai ku măsu laifi ne."
|
Ayah 77:47 الأية
وَيْلٌ يَوْمَئِذٍ لِّلْمُكَذِّبِينَ
Waylun yawma-ithin lilmukaththibeen
Hausa
Bone ya tabbata, a rănar nan, ga măsu ƙaryatăwa!
|
Ayah 77:48 الأية
وَإِذَا قِيلَ لَهُمُ ارْكَعُوا لَا يَرْكَعُونَ
Wa-itha qeela lahumu irkaAAoo layarkaAAoon
Hausa
Kuma, idan an ce musu: "Ku yi rukũ'i; bă ză su yi rukũ'in (salla) ba."
|
Ayah 77:49 الأية
وَيْلٌ يَوْمَئِذٍ لِّلْمُكَذِّبِينَ
Waylun yawma-ithin lilmukaththibeen
Hausa
Bone ya tabbata, a rănar nan, ga măsu ƙaryatăwa!
|
Ayah 77:50 الأية
فَبِأَيِّ حَدِيثٍ بَعْدَهُ يُؤْمِنُونَ
Fabi-ayyi hadeethin baAAdahuyu/minoon
Hausa
To, da wane lăbări (Littăfi), waninsa (Alƙur'ăni) ză su yi ĩmăni
|
©
EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us
|
|