1st Ayah 1 الأية ١الأوليبِسْم ِ اللهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
الرَّحْمَٰنُ
Arrahman
Hausa
(Allah) Mai rahama.
|
Ayah 55:2 الأية
عَلَّمَ الْقُرْآنَ
AAallama alqur-an
Hausa
Yã sanar da Alƙur'ani.
|
Ayah 55:3 الأية
خَلَقَ الْإِنسَانَ
Khalaqa al-insan
Hausa
Yã halitta mutum.
|
Ayah 55:4 الأية
عَلَّمَهُ الْبَيَانَ
AAallamahu albayan
Hausa
Yã sanar da shi bayãni (magana).
|
Ayah 55:5 الأية
الشَّمْسُ وَالْقَمَرُ بِحُسْبَانٍ
Ashshamsu walqamaru bihusban
Hausa
Rãnã da watã a kan lissãfi suke.
|
Ayah 55:6 الأية
وَالنَّجْمُ وَالشَّجَرُ يَسْجُدَانِ
Wannajmu washshajaru yasjudan
Hausa
Kuma tsirrai mãsu yãɗo da itãce sunã tawãlu'i.
|
Ayah 55:7 الأية
وَالسَّمَاءَ رَفَعَهَا وَوَضَعَ الْمِيزَانَ
Wassamaa rafaAAahawawadaAAa almeezan
Hausa
Kuma samã Ya ɗaukaka ta, Kuma Yã aza sikẽli.
|
Ayah 55:8 الأية
أَلَّا تَطْغَوْا فِي الْمِيزَانِ
Alla tatghaw fee almeezan
Hausa
Dõmin kada ku karkatar da sikẽlin.
|
Ayah 55:9 الأية
وَأَقِيمُوا الْوَزْنَ بِالْقِسْطِ وَلَا تُخْسِرُوا الْمِيزَانَ
Waaqeemoo alwazna bilqisti walatukhsiroo almeezan
Hausa
Kuma ku daidaita awo da ãdalci, kuma kada ku rage sikẽlin.
|
Ayah 55:10 الأية
وَالْأَرْضَ وَضَعَهَا لِلْأَنَامِ
Wal-arda wadaAAahalil-anam
Hausa
Kuma ƙasã Yã aza ta dõmin tãlikai.
|
Ayah 55:11 الأية
فِيهَا فَاكِهَةٌ وَالنَّخْلُ ذَاتُ الْأَكْمَامِ
Feeha fakihatun wannakhluthatu al-akmam
Hausa
A cikinta akwai 'ya'yan itãcen marmari da dabĩno mai kwasfa.
|
Ayah 55:12 الأية
وَالْحَبُّ ذُو الْعَصْفِ وَالرَّيْحَانُ
Walhabbu thoo alAAasfiwarrayhan
Hausa
Da ƙwãya mai sõshiya da ƙamshi.
|
Ayah 55:13 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangjinku kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:14 الأية
خَلَقَ الْإِنسَانَ مِن صَلْصَالٍ كَالْفَخَّارِ
Khalaqa al-insana min salsalinkalfakhkhar
Hausa
Yã halitta mutum daga ƙẽkasasshen yumɓu kumar kasko.
|
Ayah 55:15 الأية
وَخَلَقَ الْجَانَّ مِن مَّارِجٍ مِّن نَّارٍ
Wakhalaqa aljanna min marijinmin nar
Hausa
Kuma ya halitta aljani daga bira daga wutã.
|
Ayah 55:16 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:17 الأية
رَبُّ الْمَشْرِقَيْنِ وَرَبُّ الْمَغْرِبَيْنِ
Rabbu almashriqayni warabbu almaghribayn
Hausa
Ubangjin mafita biyu na rãnã, kuma Ubangijin mafãɗã biyu na rãnã.
|
Ayah 55:18 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:19 الأية
مَرَجَ الْبَحْرَيْنِ يَلْتَقِيَانِ
Maraja albahrayni yaltaqiyan
Hausa
Yã garwaya tẽku biyu (ruwan dãɗi da na zartsi) sunã haɗuwa.
|
Ayah 55:20 الأية
بَيْنَهُمَا بَرْزَخٌ لَّا يَبْغِيَانِ
Baynahuma barzakhun la yabghiyan
Hausa
A tsakãninsu akwai shãmaki, bã za su ƙetare haddi ba.
|
Ayah 55:21 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:22 الأية
يَخْرُجُ مِنْهُمَا اللُّؤْلُؤُ وَالْمَرْجَانُ
Yakhruju minhuma allu/luo walmarjan
Hausa
Lu'ulu'u da murjãni na fita daga gare su.
|
Ayah 55:23 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththibani
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:24 الأية
وَلَهُ الْجَوَارِ الْمُنشَآتُ فِي الْبَحْرِ كَالْأَعْلَامِ
Walahu aljawari almunshaatufee albahri kal-aAAlam
Hausa
Kuma Yanã da manyan jirãge, waɗanda ake ƙãgãwa a cikin tẽku kamar manyan
duwãtsu.
|
Ayah 55:25 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:26 الأية
كُلُّ مَنْ عَلَيْهَا فَانٍ
Kullu man AAalayha fan
Hausa
Dukkan wanda ke kanta mai ƙãrẽwa ne.
|
Ayah 55:27 الأية
وَيَبْقَىٰ وَجْهُ رَبِّكَ ذُو الْجَلَالِ وَالْإِكْرَامِ
Wayabqa wajhu rabbika thooaljalali wal-ikram
Hausa
Kuma Fuskarar Ubangijinka, Mai girman Jalala da karimci, ita ce take wanzuwa.
|
Ayah 55:28 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:29 الأية
يَسْأَلُهُ مَن فِي السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ ۚ كُلَّ يَوْمٍ هُوَ فِي شَأْنٍ
Yas-aluhu man fee assamawatiwal-ardi kulla yawmin huwa fee sha/n
Hausa
wanda ke a cikin sammai da ƙasã yanã rõƙon Sa (Allah), a kullum Allah na a cikin
wani sha'ani.
|
Ayah 55:30 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:31 الأية
سَنَفْرُغُ لَكُمْ أَيُّهَ الثَّقَلَانِ
Sanafrughu lakum ayyuha aththaqalan
Hausa
Zã mu ɗauki lõkaci sabõda ku, yã kũ mãsu nauyin halitta biyu!
|
Ayah 55:32 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:33 الأية
يَا مَعْشَرَ الْجِنِّ وَالْإِنسِ إِنِ اسْتَطَعْتُمْ أَن تَنفُذُوا مِنْ أَقْطَارِ
السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ فَانفُذُوا ۚ لَا تَنفُذُونَ إِلَّا بِسُلْطَانٍ
Ya maAAshara aljinni wal-insiini istataAAtum an tanfuthoo min aqtari
assamawatiwal-ardi fanfuthoo la tanfuthoonailla bisultan
Hausa
Ya jama'ar aljannu da mutãne! Idan kunã iya zarcẽwa daga sãsannin sammai da ƙasã
to ku zarce. Bã za ku iya zarcẽwaba fãce da wani dalĩli.
|
Ayah 55:34 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:35 الأية
يُرْسَلُ عَلَيْكُمَا شُوَاظٌ مِّن نَّارٍ وَنُحَاسٌ فَلَا تَنتَصِرَانِ
Yursalu AAalaykuma shuwathunmin narin wanuhasun fala tantasiran
Hausa
Anã sako wani harshe daga wata wutã a kanku, da narkakkiyar tagulla. To, bã zã
ku nẽmi taimako ba?
|
Ayah 55:36 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:37 الأية
فَإِذَا انشَقَّتِ السَّمَاءُ فَكَانَتْ وَرْدَةً كَالدِّهَانِ
Fa-itha inshaqqati assamaofakanat wardatan kaddihan
Hausa
Sa'an nan idan sama ta tsãge kuma ta zama jã kamar jar fãta.
|
Ayah 55:38 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:39 الأية
فَيَوْمَئِذٍ لَّا يُسْأَلُ عَن ذَنبِهِ إِنسٌ وَلَا جَانٌّ
Fayawma-ithin la yus-alu AAan thanbihiinsun wala jan
Hausa
To, a ran nan bã zã a tambayi wani mutum laifinsa ba, kuma haka aljani.
|
Ayah 55:40 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:41 الأية
يُعْرَفُ الْمُجْرِمُونَ بِسِيمَاهُمْ فَيُؤْخَذُ بِالنَّوَاصِي وَالْأَقْدَامِ
YuAArafu almujrimoona biseemahumfayu/khathu binnawasee wal-aqdam
Hausa
zã a iya sanin mãsu laifi da alãmarsu, sabõda haka sai a kãma kwarkaɗarsu da
sãwãyensu.
|
Ayah 55:42 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:43 الأية
هَٰذِهِ جَهَنَّمُ الَّتِي يُكَذِّبُ بِهَا الْمُجْرِمُونَ
Hathihi jahannamu allatee yukaththibubiha almujrimoon
Hausa
Wannan Jahannama ce wadda mãsu laifi ke ƙaryatãwa game da ita.
|
Ayah 55:44 الأية
يَطُوفُونَ بَيْنَهَا وَبَيْنَ حَمِيمٍ آنٍ
Yatoofoona baynaha wabayna hameeminan
Hausa
Sunã kẽwaya a tsakaninta da ruwan ɗimi mai tsananin tafasa.
|
Ayah 55:45 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:46 الأية
وَلِمَنْ خَافَ مَقَامَ رَبِّهِ جَنَّتَانِ
Waliman khafa maqama rabbihijannatan
Hausa
Kuma wanda ya ji tsõron tsayãwa a gaba ga Ubangijinsa yanã da Aljanna biyu.
|
Ayah 55:47 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:48 الأية
ذَوَاتَا أَفْنَانٍ
Thawata afnan
Hausa
Mãsu rassan itãce.
|
Ayah 55:49 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:50 الأية
فِيهِمَا عَيْنَانِ تَجْرِيَانِ
Feehima AAaynani tajriyan
Hausa
A cikinsu akwai marẽmari biyu sunã gudãna.
|
Ayah 55:51 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:52 الأية
فِيهِمَا مِن كُلِّ فَاكِهَةٍ زَوْجَانِ
Feehima min kulli fakihatinzawjan
Hausa
A cikinsu akwai nau'i biyu daga kõwane 'ya'yan itãcen marmari.
|
Ayah 55:53 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:54 الأية
مُتَّكِئِينَ عَلَىٰ فُرُشٍ بَطَائِنُهَا مِنْ إِسْتَبْرَقٍ ۚ وَجَنَى
الْجَنَّتَيْنِ دَانٍ
Muttaki-eena AAala furushin bata-inuhamin istabraqin wajana aljannatayni dan
Hausa
Sunã gincire a kan waɗansu shimfiɗu cikinsu tufãfin alharĩni mai kauri ne kuma
nũnannun 'yã'yan itãcen Aljannar biyu kusakusa suke.
|
Ayah 55:55 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:56 الأية
فِيهِنَّ قَاصِرَاتُ الطَّرْفِ لَمْ يَطْمِثْهُنَّ إِنسٌ قَبْلَهُمْ وَلَا جَانٌّ
Feehinna qasiratu attarfilam yatmithhunna insun qablahum wala jan
Hausa
A cikinsu akwai mãtã mãsu taƙaita ganinsu, wani mutum, gabanin mazajensu bai
ɗebe budurcinsu ba kuma haka wani aljani.
|
Ayah 55:57 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:58 الأية
كَأَنَّهُنَّ الْيَاقُوتُ وَالْمَرْجَانُ
Kaannahunna alyaqootu walmarjan
Hausa
Kamar dai su yaƙũtu ne da murjãni.
|
Ayah 55:59 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:60 الأية
هَلْ جَزَاءُ الْإِحْسَانِ إِلَّا الْإِحْسَانُ
Hal jazao al-ihsani illaal-ihsan
Hausa
Shin, kyautatãwa nã da wani sakamako? (Ã'aha) fãce kyautatãwa.
|
Ayah 55:61 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:62 الأية
وَمِن دُونِهِمَا جَنَّتَانِ
Wamin doonihima jannatan
Hausa
Kuma baicinsu akwai waɗansu gidãjen Aljanna biyu.
|
Ayah 55:63 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:64 الأية
مُدْهَامَّتَانِ
Mudhammatan
Hausa
Mãsu duhun inuwa.
|
Ayah 55:65 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:66 الأية
فِيهِمَا عَيْنَانِ نَضَّاخَتَانِ
Feehima AAaynani naddakhatan
Hausa
A cikinsu akwai marẽmari biyu masu kwarãrar ruwa.
|
Ayah 55:67 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:68 الأية
فِيهِمَا فَاكِهَةٌ وَنَخْلٌ وَرُمَّانٌ
Feehima fakihatun wanakhlunwarumman
Hausa
A cikinsu akwai 'ya'yan itãcen marmari da dabĩno darummãni.
|
Ayah 55:69 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:70 الأية
فِيهِنَّ خَيْرَاتٌ حِسَانٌ
Feehinna khayratun hisan
Hausa
A cikinsu, akwai wasu mãtã mãsu kyaun hãlãye, mãsu kyaun halitta.
|
Ayah 55:71 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:72 الأية
حُورٌ مَّقْصُورَاتٌ فِي الْخِيَامِ
Hoorun maqsooratun feealkhiyam
Hausa
Mãsu farin idãnu da baƙinsu waɗanda aka tsare a cikin haimõmi.
|
Ayah 55:73 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:74 الأية
لَمْ يَطْمِثْهُنَّ إِنسٌ قَبْلَهُمْ وَلَا جَانٌّ
Lam yatmithhunna insun qablahum walajan
Hausa
Wani mutum, gabanin mazajensu bai ɗẽbe budurcinsu ba, kuma haka wani aljani.
|
Ayah 55:75 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:76 الأية
مُتَّكِئِينَ عَلَىٰ رَفْرَفٍ خُضْرٍ وَعَبْقَرِيٍّ حِسَانٍ
Muttaki-eena AAala rafrafin khudrinwaAAabqariyyin hisan
Hausa
Sunã gincire a kan wasu matãsai mãsu kõren launi da katĩfun Abkara kyãwãwa.
|
Ayah 55:77 الأية
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban
Hausa
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
|
Ayah 55:78 الأية
تَبَارَكَ اسْمُ رَبِّكَ ذِي الْجَلَالِ وَالْإِكْرَامِ
Tabaraka ismu rabbika theealjalali wal-ikram
Hausa
Sũnan Ubangjinka, Mai girman Jalãla da Karimci, ya tsarkaka.
|
©
EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us
|