1st Ayah 1 الأية ١الأوليبِسْم ِ اللهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
سَبَّحَ لِلَّهِ مَا فِي السَّمَاوَاتِ وَمَا فِي الْأَرْضِ ۖ وَهُوَ الْعَزِيزُ
الْحَكِيمُ
Sabbaha lillahi ma fee assamawatiwama fee al-ardi wahuwa alAAazeezu alhakeem
Hausa
Abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin ƙasã ya yi tasbihi ga Allah alhãli
kuwa, Shi ne Mabuwayi, Mai hikima.
|
Ayah 61:2 الأية
يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا لِمَ تَقُولُونَ مَا لَا تَفْعَلُونَ
Ya ayyuha allatheena amanoolima taqooloona ma la tafAAaloon
Hausa
Ya kũ waɗanda suka yi ĩmani! Don me kuke faɗin abin dã ba ku aikatãwa?
|
Ayah 61:3 الأية
كَبُرَ مَقْتًا عِندَ اللهِ أَن تَقُولُوا مَا لَا تَفْعَلُونَ
Kabura maqtan AAinda Allahi antaqooloo ma la tafAAaloon
Hausa
Ya girma ga zama abin ƙyãma awurin Allah, ku faɗi abin da bã ku aikatãwa.
|
Ayah 61:4 الأية
إِنَّ اللهَ يُحِبُّ الَّذِينَ يُقَاتِلُونَ فِي سَبِيلِهِ صَفًّا كَأَنَّهُم
بُنْيَانٌ مَّرْصُوصٌ
Inna Allaha yuhibbu allatheenayuqatiloona fee sabeelihi saffan kaannahum
bunyanunmarsoos
Hausa
Lalle Allah Yanã son waɗanda ke yin yãƙi dõmin ɗaukaka KalmarSa, a cikin safu
kamar sũ gini ne mai ɗamfarar jũna.
|
Ayah 61:5 الأية
وَإِذْ قَالَ مُوسَىٰ لِقَوْمِهِ يَا قَوْمِ لِمَ تُؤْذُونَنِي وَقَد تَّعْلَمُونَ
أَنِّي رَسُولُ اللهِ إِلَيْكُمْ ۖ فَلَمَّا زَاغُوا أَزَاغَ اللهُ قُلُوبَهُمْ
ۚ وَاللهُ لَا يَهْدِي الْقَوْمَ الْفَاسِقِينَ
Wa-ith qala moosaliqawmihi ya qawmi lima tu/thoonanee waqadtaAAlamoona annee
rasoolu Allahi ilaykum falamma zaghooazagha Allahu quloobahum wallahu layahdee
alqawma alfasiqeen
Hausa
Kuma a lõkacin da Mũsã ya ce wa mutãnensa: "Yã mutãnena! sabõda me kuke cũtar da
ni, alhãli kuwa lalle kun sani cẽwa lalle nĩ Manzon Al1ah ne zuwa gare ku?" To,
a lõkacin da suka karkace, Allah Ya karkatar da zukãtansu. Kuma Allah bã Ya
shiryar da mutãne fasiƙai.
|
Ayah 61:6 الأية
وَإِذْ قَالَ عِيسَى ابْنُ مَرْيَمَ يَا بَنِي إِسْرَائِيلَ إِنِّي رَسُولُ اللهِ
إِلَيْكُم مُّصَدِّقًا لِّمَا بَيْنَ يَدَيَّ مِنَ التَّوْرَاةِ وَمُبَشِّرًا
بِرَسُولٍ يَأْتِي مِن بَعْدِي اسْمُهُ أَحْمَدُ ۖ فَلَمَّا جَاءَهُم
بِالْبَيِّنَاتِ قَالُوا هَٰذَا سِحْرٌ مُّبِينٌ
Wa-ith qala AAeesa ibnumaryama ya banee isra-eela innee rasoolu Allahiilaykum
musaddiqan lima bayna yadayya mina attawratiwamubashshiran birasoolin ya/tee min
baAAdee ismuhu ahmadufalamma jaahum bilbayyinati qaloohatha sihrun mubeen
Hausa
Kuma a lõkacin da Ĩsã ɗan Maryayama ya ce: "Yã BanĩIsrã'ĩla! Lalle nĩ Manzon
Allah ne zuwa gare ku, mai gaskata abin da ke gaba gare ni na Attaura, kuma mai
bãyar da bushãra da wani Manzo da ke zuwa a bãyãna, SũnasaAhmad (Mashãyabo)."
To, a lõkacin da ya jẽ musu da hujjõji, suka ce: "Wannan sihiri ne, bayyananne."
|
Ayah 61:7 الأية
وَمَنْ أَظْلَمُ مِمَّنِ افْتَرَىٰ عَلَى اللهِ الْكَذِبَ وَهُوَ يُدْعَىٰ إِلَى
الْإِسْلَامِ ۚ وَاللهُ لَا يَهْدِي الْقَوْمَ الظَّالِمِينَ
Waman athlamu mimmani iftaraAAala Allahi alkathiba wahuwa yudAAaila al-islami
wallahu layahdee alqawma aththalimeen
Hausa
Kuma wãne ne mafi zãlunci daga wanda ya ƙirƙira ƙarya ya Jingina ta ga Allah,
alhãli kuwa shĩ, anã kiran sa zuwa ga Musulunci? Kuma Allah bã Ya shiryar da
mutãne azzãlumai.
|
Ayah 61:8 الأية
يُرِيدُونَ لِيُطْفِئُوا نُورَ اللهِ بِأَفْوَاهِهِمْ وَاللهُ مُتِمُّ نُورِهِ
وَلَوْ كَرِهَ الْكَافِرُونَ
Yureedoona liyutfi-oo noora Allahibi-afwahihim wallahu mutimmu noorihi
walawkariha alkafiroon
Hausa
Sunã nufin su bice hasken Allah da bãkunansu alhãli kuwa Allah Mai kammala
haskenSa ne, kuma kõ da kãfirai sun ƙi.
|
Ayah 61:9 الأية
هُوَ الَّذِي أَرْسَلَ رَسُولَهُ بِالْهُدَىٰ وَدِينِ الْحَقِّ لِيُظْهِرَهُ عَلَى
الدِّينِ كُلِّهِ وَلَوْ كَرِهَ الْمُشْرِكُونَ
Huwa allathee arsala rasoolahu bilhudawadeeni alhaqqi liyuthhirahu AAala
addeenikullihi walaw kariha almushrikoon
Hausa
Shi ne wanda Ya aiko ManzonSa da shiriya da addĩnin gakiya, dõmin Ya ɗaukaka shi
a kan wani addĩni dukansa kuma kõ dã mushirikai sun ƙi.
|
Ayah 61:10 الأية
يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا هَلْ أَدُلُّكُمْ عَلَىٰ تِجَارَةٍ تُنجِيكُم مِّنْ
عَذَابٍ أَلِيمٍ
Ya ayyuha allatheena amanoohal adullukum AAala tijaratin tunjeekum min
AAathabinaleem
Hausa
Yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Shin, in nũna muku wani fatauci wanda zai tsarshe
ku daga wata azãba mai raɗaɗi?
|
Ayah 61:11 الأية
تُؤْمِنُونَ بِاللهِ وَرَسُولِهِ وَتُجَاهِدُونَ فِي سَبِيلِ اللهِ
بِأَمْوَالِكُمْ وَأَنفُسِكُمْ ۚ ذَٰلِكُمْ خَيْرٌ لَّكُمْ إِن كُنتُمْ تَعْلَمُونَ
Tu/minoona billahiwarasoolihi watujahidoona fee sabeeli Allahi
bi-amwalikumwaanfusikum thalikum khayrun lakum in kuntum taAAlamoon
Hausa
Ku yi ĩmani da Allah da ManzonSa, kuma ku yi jihãdi ga ɗaukaka kalmar Allah game
da dũkiyõyinku da rãyukanku. Wannan shĩ ne alhẽri a gare ku idan kun kasance
kuna da sani.
|
Ayah 61:12 الأية
يَغْفِرْ لَكُمْ ذُنُوبَكُمْ وَيُدْخِلْكُمْ جَنَّاتٍ تَجْرِي مِن تَحْتِهَا
الْأَنْهَارُ وَمَسَاكِنَ طَيِّبَةً فِي جَنَّاتِ عَدْنٍ ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ
الْعَظِيمُ
Yaghfir lakum thunoobakumwayudkhilkum jannatin tajree min tahtihaal-anharu
wamasakina tayyibatan fee jannatiAAadnin thalika alfawzu alAAatheem
Hausa
Sai Allah Ya gãfarta muku zunubbanku, kuma Ya shigar da ku gidãjen Aljanna,
ƙoramu na gudãna daga ƙarƙashinsu, da waɗansu ɗãkuna mãsu dãɗi a cikin gidãjen
Aljannar zama. Wannan shĩ ne babban rabo, mai girma.
|
Ayah 61:13 الأية
وَأُخْرَىٰ تُحِبُّونَهَا ۖ نَصْرٌ مِّنَ اللهِ وَفَتْحٌ قَرِيبٌ ۗ وَبَشِّرِ
الْمُؤْمِنِينَ
Waokhra tuhibboonaha nasrunmina Allahi wafathun qarreebun wabashshirialmu/mineen
Hausa
Da wata ( falala) da yake kunã son ta; taimako daga Allah da cin nasara wanda
yake kusa. Kuma ka yi bushãra ga mũminai.
|
Ayah 61:14 الأية
يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا كُونُوا أَنصَارَ اللهِ كَمَا قَالَ عِيسَى ابْنُ
مَرْيَمَ لِلْحَوَارِيِّينَ مَنْ أَنصَارِي إِلَى اللهِ ۖ قَالَ الْحَوَارِيُّونَ
نَحْنُ أَنصَارُ اللهِ ۖ فَآمَنَت طَّائِفَةٌ مِّن بَنِي إِسْرَائِيلَ وَكَفَرَت
طَّائِفَةٌ ۖ فَأَيَّدْنَا الَّذِينَ آمَنُوا عَلَىٰ عَدُوِّهِمْ فَأَصْبَحُوا
ظَاهِرِينَ
Ya ayyuha allatheena amanookoonoo ansara Allahi kama qala AAeesaibnu maryama
lilhawariyyeena man ansaree ilaAllahi qala alhawariyyoona nahnuansaru Allahi
faamanat ta-ifatun minbanee isra-eela wakafarat ta-ifatun faayyadnaallatheena
amanoo AAala AAaduwwihim faasbahoothahireen
Hausa
Yã kũ waɗanda suka yi ĩmani! Ku kasance mataimakan Allah kamar abin da Ĩsã
ɗanMaryama ya ce ga Hawãriyãwa, "Waɗanne ne mataimakãna zuwa ga (aikin) Allah?"
Sai wata ƙungiya daga Banĩ Isrã'ĩla ta yi ĩmãni, kuma wata ƙungiya ta kãfirta.
Sai muka ƙarfafa waɗanda suka yi ĩmãni a kan maƙiyansu, sabõda haka suka wãyi
gari marinjãya.
|
©
EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us
|