Bincike

Je zuwa babban bincike

An samo 10 matches

by NewsTeam
Laraba Dec 31, 2025 10:30 am
Dandali: Labaran Gida da na Ƙasa
Batun: EFCC Ta Gurfanar Da Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi Kan Zargin Badaƙalar Naira Biliyan 5.7
Amsoshin: 0
Ra'ayi: 277

EFCC Ta Gurfanar Da Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi Kan Zargin Badaƙalar Naira Biliyan 5.7

EFCC Ta Gurfanar Da Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi Kan Zargin Badaƙalar Naira Biliyan 5.7

Daga Khalid Idris Doya, Leadership

Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Da Rashawa (EFCC) a ranar Talata ta gurfanar da Kwamishinan kuɗi na jihar Bauchi kuma tsohon manajan reshen bankin Polaris a Bauchi, Yakubu Adamu ...
by NewsTeam
Laraba Dec 31, 2025 10:15 am
Dandali: Labaran Duniya Musulmi da Gabas ta Tsakiya
Batun: Kwankwaso Ya Gargaɗi Masu Shirin Juya Masa Baya A Siyasar Kano
Amsoshin: 0
Ra'ayi: 469

Kwankwaso Ya Gargaɗi Masu Shirin Juya Masa Baya A Siyasar Kano

Kwankwaso Ya Gargaɗi Masu Shirin Juya Masa Baya A Siyasar Kano

By Sadiq, Leadership

Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi gargaɗin cewa cin amana a siyasa ba ya samar da nasara mai ɗorewa.

Kwankwaso ya yi wannan jawabi yayin da yake magana da ...
by NewsTeam
Laraba Dec 31, 2025 10:00 am
Dandali: Labaran Duniya Musulmi da Gabas ta Tsakiya
Batun: Hisbah Ta Kama Mutane 9 Kan Yawon Dare A Kano
Amsoshin: 0
Ra'ayi: 304

Hisbah Ta Kama Mutane 9 Kan Yawon Dare A Kano

Hisbah Ta Kama Mutane 9 Kan Yawon Dare A Kano

By Sadiq, Aminiyah

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mutane tara; mata takwas da namiji ɗaya a wani samame da ta gudanar da daddare a jihar.

An kama su ne bisa zargin yawo ba gaira ba dalili da kuma neman kuɗi ta hanyar da ba ta dace ba ...
by NewsTeam
Laraba Dec 31, 2025 9:56 am
Dandali: Labarai, Makaloli da Ra'ayoyi
Batun: Kasashen Afirka 10 Da Suka Fi Fuskantar Juyin Mulki
Amsoshin: 0
Ra'ayi: 208

Kasashen Afirka 10 Da Suka Fi Fuskantar Juyin Mulki

Kasashen Afirka 10 Da Suka Fi Fuskantar Juyin Mulki

By BBC Hausa

Afirka na saman jerin nahiyoyi da suka fi fuskantar juyin mulki tun shekarar 1950.

Kusan juyin mulki bakwai cikin goma da aka yi a duniya ya faru ne a nahiyar, a cewar alkaluma da masu bincike daga Amurka Jonathan Powell da ...
by NewsTeam
Laraba Dec 31, 2025 9:53 am
Dandali: Labaran Duniya da Tsakanin ƙasashe
Batun: Mutane 9 Sun Mutu Bayan Fashewar Jerin Bama-bamai A Zamfara
Amsoshin: 0
Ra'ayi: 143

Mutane 9 Sun Mutu Bayan Fashewar Jerin Bama-bamai A Zamfara

Mutane 9 Sun Mutu Bayan Fashewar Jerin Bama-bamai A Zamfara

By Sulaiman

Akalla mutane tara sun mutu sakamakon fashewar bama-bamai a kan titin Dansadau a jihar Zamfara.

Fashewar ta faru ne a ranar Asabar a kusa da Mai Aya-aya, kafin mahadar Kwankelai a tsohon titin Dangulbi, kusa da kauyen ...
by NewsTeam
Laraba Dec 17, 2025 8:06 pm
Dandali: Labaran Gida da na Ƙasa
Batun: Buhari ya yarda cewa ina neman kashe shi — Aisha
Amsoshin: 0
Ra'ayi: 305

Buhari ya yarda cewa ina neman kashe shi — Aisha

Buhari ya yarda cewa ina neman kashe shi —Aisha

Daga Sagir Kano Saleh

Aisha ta bayyana cewa rashin yardar ta kai matsayin da har Buhari yakan kulle kansa a daki tare da kin cin abinci.

Aisha, mai dakin tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari, ta bayyana ji-ta-ji-tar da aka yi ta yadawa ...
by NewsTeam
Laraba Dec 17, 2025 8:04 pm
Dandali: Labaran Duniya Musulmi da Gabas ta Tsakiya
Batun: Ganduje ya janye shirin kafa ‘sabuwar Hisbah’ a Kano
Amsoshin: 0
Ra'ayi: 296

Ganduje ya janye shirin kafa ‘sabuwar Hisbah’ a Kano

Ganduje ya janye shirin kafa ‘sabuwar Hisbah’ a Kano

Daga Sani Ibrahim Paki da Sagir Kano Saleh

Tsohon Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya dakatar da shirinsa na kafa rundunar Hisbah mai zaman kanta a jihar.

Ganduje ya dakatar da shirin nasa ne bayan ce-ce-ku-ce da hakan ya haifar da kuma ...
by NewsTeam
Laraba Dec 17, 2025 8:00 pm
Dandali: Labaran Duniya da Tsakanin ƙasashe
Batun: Najeriya da Saudiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar samar da tsaro
Amsoshin: 0
Ra'ayi: 213

Najeriya da Saudiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar samar da tsaro

Najeriya da Saudiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar samar da tsaro

Minista Matawalle ne ya sanya hannu a madadin Najeriya, yayin da Dakta Khaleed H. Al-Biyari ya sanya hannu a madadin Gwamnatin Masarautar Saudiyya.

Gwamnatin Tarayyar Najeriya da Masarautar Saudiyya sun sanya hannu kan wata ...
by NewsTeam
Laraba Dec 17, 2025 7:57 pm
Dandali: Labaran Duniya Musulmi da Gabas ta Tsakiya
Batun: NAJERIYA A YAU: Waiwaye Kan Irin Gudunmawar Da Sheikh Dahiru Bauci Ya Bayar Ga Cigaban Addini
Amsoshin: 0
Ra'ayi: 148

NAJERIYA A YAU: Waiwaye Kan Irin Gudunmawar Da Sheikh Dahiru Bauci Ya Bayar Ga Cigaban Addini

NAJERIYA A YAU: Waiwaye Kan Irin Gudunmawar Da Sheikh Dahiru Bauci Ya Bayar Ga Cigaban Addini

Daga Idris Daiyab Bature

Waiwaye kan gudunmawar da Marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauci Ya bada ga cigaban addini da al'umman Musulmi.

Sheikh Dahiru Usman Bauchi, fitaccen malamin addinin Musulunci ...
by NewsTeam
Laraba Dec 17, 2025 7:49 pm
Dandali: Sharrin Kiyayya ga Musulunci, Yaƙin Ta'addanci da Mugayen Sihiyonanci
Batun: Adadin wadanda aka kashe a Gaza ya ƙaru - Yaƙin Gaza: Hamas da Isra’ila sun fara sakin fursunoni
Amsoshin: 0
Ra'ayi: 346

Adadin wadanda aka kashe a Gaza ya ƙaru - Yaƙin Gaza: Hamas da Isra’ila sun fara sakin fursunoni

Adadin wadanda aka kashe a Gaza ya ƙaru

Daga Jamilu Adamu, Daga Sagir Kano Saleh

Ma'aikatar ta ƙara da cewa an kashe mutane 85 tare da jikkata wasu 200.

Aƙalla Falasɗinawa 35,647 ne aka kashe tare da jikkata 79,852 a hare-haren da Isra’ila ke kaiwa a Zirin Gaza tun ranar 7 ga watan Oktoba, in ...

Je zuwa babban bincike