1st Ayah 1 الأية ١الأوليبِسْم ِ اللهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
Ayah 46:2 الأية
تَنزِيلُ الْكِتَابِ مِنَ اللهِ الْعَزِيزِ الْحَكِيمِ
Tanzeelu alkitabi mina AllahialAAazeezi alhakeem
Hausa
Saukar da littafi daga Allah, Mabuwăyi, Mai hikima yake.
|
Ayah 46:3 الأية
مَا خَلَقْنَا السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضَ وَمَا بَيْنَهُمَا إِلَّا بِالْحَقِّ
وَأَجَلٍ مُّسَمًّى ۚ وَالَّذِينَ كَفَرُوا عَمَّا أُنذِرُوا مُعْرِضُونَ
Ma khalaqna assamawatiwal-arda wama baynahuma illabilhaqqi waajalin musamman
wallatheenakafaroo AAamma onthiroo muAAridoon
Hausa
Ba Mu halitta sammai da ƙasa ba, da abin da ke tsakăninsu, făce da gaskiya da
wani ajali ambatacce, kuma waɗanda suka kăfirta, măsu bijirẽwa ne daga abin da
aka yi musu gargaɗi (da shi).
|
Ayah 46:4 الأية
قُلْ أَرَأَيْتُم مَّا تَدْعُونَ مِن دُونِ اللهِ أَرُونِي مَاذَا خَلَقُوا مِنَ
الْأَرْضِ أَمْ لَهُمْ شِرْكٌ فِي السَّمَاوَاتِ ۖ ائْتُونِي بِكِتَابٍ مِّن قَبْلِ
هَٰذَا أَوْ أَثَارَةٍ مِّنْ عِلْمٍ إِن كُنتُمْ صَادِقِينَ
Qul araaytum ma tadAAoona min dooniAllahi aroonee matha khalaqoo mina al-ardiam
lahum shirkun fee assamawati eetooneebikitabin min qabli hatha aw atharatin
minAAilmin in kuntum sadiqeen
Hausa
Ka ce: "Shin, kun gani, abin da kuke kira, wanda yake baicin Allah? Ku nũna
mini, menene suka halitta daga ƙasa? Kő kuwa sună da tărayya a cikin sammai? Ku
zo mini da wani littăfi na gabănin wannan (Alƙur'ăni) kő wata alăma daga wani
ilmi, idan kun kasance măsu gaskiya."
|
Ayah 46:5 الأية
وَمَنْ أَضَلُّ مِمَّن يَدْعُو مِن دُونِ اللهِ مَن لَّا يَسْتَجِيبُ لَهُ إِلَىٰ
يَوْمِ الْقِيَامَةِ وَهُمْ عَن دُعَائِهِمْ غَافِلُونَ
Waman adallu mimman yadAAoo min dooniAllahi man la yastajeebu lahu ila
yawmialqiyamati wahum AAan duAAa-ihim ghafiloon
Hausa
Kuma wăne ne mafi ɓata daga wanda ke kiran wanin Allah wanda da bă zai karɓa
masa ba, bar Rănar Kyama, alhăli sũ (waɗanda ake kiran) shagaltattu ne daga
kiransu?
|
Ayah 46:6 الأية
وَإِذَا حُشِرَ النَّاسُ كَانُوا لَهُمْ أَعْدَاءً وَكَانُوا بِعِبَادَتِهِمْ
كَافِرِينَ
Wa-itha hushira annasukanoo lahum aAAdaan wakanoo biAAibadatihimkafireen
Hausa
Kuma idan aka tăra mutăne sai su kasance maƙiya a gare su, alhăli sun kasance
măsu ƙi ga ibădarsu.
|
Ayah 46:7 الأية
وَإِذَا تُتْلَىٰ عَلَيْهِمْ آيَاتُنَا بَيِّنَاتٍ قَالَ الَّذِينَ كَفَرُوا
لِلْحَقِّ لَمَّا جَاءَهُمْ هَٰذَا سِحْرٌ مُّبِينٌ
Wa-itha tutla AAalayhim ayatunabayyinatin qala allatheena kafaroo lilhaqqilamma
jaahum hatha sihrun mubeen
Hausa
Kuma idan ană karătun ăyőňyinMu bayyanannu a kansu, sai waɗanda suka kăfirta ga
gaskiya a lőkacin da ta jẽ musu, su ce, "Wannan sihiri ne bayyananne."
|
Ayah 46:8 الأية
أَمْ يَقُولُونَ افْتَرَاهُ ۖ قُلْ إِنِ افْتَرَيْتُهُ فَلَا تَمْلِكُونَ لِي مِنَ
اللهِ شَيْئًا ۖ هُوَ أَعْلَمُ بِمَا تُفِيضُونَ فِيهِ ۖ كَفَىٰ بِهِ شَهِيدًا
بَيْنِي وَبَيْنَكُمْ ۖ وَهُوَ الْغَفُورُ الرَّحِيمُ
Am yaqooloona iftarahu qul iniiftaraytuhu fala tamlikoona lee mina Allahi
shay-anhuwa aAAlamu bima tufeedoona feehi kafa bihishaheedan baynee wabaynakum
wahuwa alghafooru arraheem
Hausa
Kőkuwă sună cẽwa: "Yă ƙirƙira shi (Alƙur'ăni) ne?" Ka ce: "Idan na ƙirƙira shi
ne, to bă ku mallaka mini kőme daga Allah. Shĩ ne Mafi sani ga abin da kuke
kũtsăwa a cikinsa na magana. (Allah) Yă isa Ya zama shaida a tsakănĩnada
tsakăninku. Kuma shĩ ne Mai găfara, Mai jin ƙai."
|
Ayah 46:9 الأية
قُلْ مَا كُنتُ بِدْعًا مِّنَ الرُّسُلِ وَمَا أَدْرِي مَا يُفْعَلُ بِي وَلَا
بِكُمْ ۖ إِنْ أَتَّبِعُ إِلَّا مَا يُوحَىٰ إِلَيَّ وَمَا أَنَا إِلَّا نَذِيرٌ
مُّبِينٌ
Qul ma kuntu bidAAan mina arrusuliwama adree ma yufAAalu bee wala bikum
inattabiAAu illa ma yooha ilayya wamaana illa natheerun mubeen
Hausa
Ka ce: "Ban kasance fărau ba daga Manzanni, kuma ban san abin da ză a yi game da
ni kő game da ku (na gaibi) ba, bă ni bin kőme făce abin da ake yin wahayi zuwa
gare ni, kuma ban zama ba, făce mai gargaɗi mai bayyanăwa."
|
Ayah 46:10 الأية
قُلْ أَرَأَيْتُمْ إِن كَانَ مِنْ عِندِ اللهِ وَكَفَرْتُم بِهِ وَشَهِدَ شَاهِدٌ
مِّن بَنِي إِسْرَائِيلَ عَلَىٰ مِثْلِهِ فَآمَنَ وَاسْتَكْبَرْتُمْ ۖ إِنَّ
اللهَ لَا يَهْدِي الْقَوْمَ الظَّالِمِينَ
Qul araaytum in kana min AAindi Allahiwakafartum bihi washahida shahidun min
banee isra-eelaAAala mithlihi faamana wastakbartum innaAllaha la yahdee alqawma
aththalimeen
Hausa
Ka ce: "Shin, kun gani, idan (Alƙur'ăni) ya kasance daga wurin Allah yake, kuma
kuka kăfirta da shi, kuma wani mai shaida daga Banĩ Isră'ĩla ya băyar da shaida
a kan kwatankwacinsa, sa'an nan ya yi ĩmăni, kuma kuka kangare? Lalle Allah bă
Ya shiryar da mutăne azzălumai."
|
Ayah 46:11 الأية
وَقَالَ الَّذِينَ كَفَرُوا لِلَّذِينَ آمَنُوا لَوْ كَانَ خَيْرًا مَّا سَبَقُونَا
إِلَيْهِ ۚ وَإِذْ لَمْ يَهْتَدُوا بِهِ فَسَيَقُولُونَ هَٰذَا إِفْكٌ قَدِيمٌ
Waqala allatheena kafaroolillatheena amanoo law kana khayran masabaqoona ilayhi
wa-ith lam yahtadoo bihifasayaqooloona hatha ifkun qadeem
Hausa
Kuma waɗanda suka kăfirta suka ce wa waɗanda suka yi ĩmăni: "Da (Alƙur'ăni) ya
kasance, wani alhẽri ne," dă ba su riga muzuwa gare shi ba. Kuma tun da ba su
shiryu game da shĩ ba, to, ză su ce, "Wannan ƙiren ƙarya ne daɗaɗɗe."
|
Ayah 46:12 الأية
وَمِن قَبْلِهِ كِتَابُ مُوسَىٰ إِمَامًا وَرَحْمَةً ۚ وَهَٰذَا كِتَابٌ مُّصَدِّقٌ
لِّسَانًا عَرَبِيًّا لِّيُنذِرَ الَّذِينَ ظَلَمُوا وَبُشْرَىٰ لِلْمُحْسِنِينَ
Wamin qablihi kitabu moosa imamanwarahmatan wahatha kitabun musaddiqunlisanan
AAarabiyyan liyunthira allatheena thalamoowabushra lilmuhsineen
Hausa
Alhăli kuwa a gabăninsa akwai littăfin Mũsă, wanda ya kasance abin kőyi, kuma
rahama. Kuma wannan (Alƙur'ăni) littafi ne mai gaskatăwa (ga littafin Mũsă), a
harshe na Larabci dőmin ya gargaɗi waɗanda suka yi zălunci, kuma ya zama bushăra
ga măsu kyautatăwa.
|
Ayah 46:13 الأية
إِنَّ الَّذِينَ قَالُوا رَبُّنَا اللهُ ثُمَّ اسْتَقَامُوا فَلَا خَوْفٌ
عَلَيْهِمْ وَلَا هُمْ يَحْزَنُونَ
Inna allatheena qaloo rabbunaAllahu thumma istaqamoo fala khawfunAAalayhim wala
hum yahzanoon
Hausa
Lalle ne waɗanda suka ce: "Ubangijinmu Allah ne," sa'an nan suka daidaitu, to,
băbu wani tsőro a kansu, kuma bă ză su yi baƙin ciki ba.
|
Ayah 46:14 الأية
أُولَٰئِكَ أَصْحَابُ الْجَنَّةِ خَالِدِينَ فِيهَا جَزَاءً بِمَا كَانُوا
يَعْمَلُونَ
Ola-ika as-habualjannati khalideena feeha jazaan bimakanoo yaAAmaloon
Hausa
Waɗannan 'yan Aljanna ne, sună madawwama a cikinta, a kan sakamako ga abin da
suka kasance sună aikatăwa.
|
Ayah 46:15 الأية
وَوَصَّيْنَا الْإِنسَانَ بِوَالِدَيْهِ إِحْسَانًا ۖ حَمَلَتْهُ أُمُّهُ كُرْهًا
وَوَضَعَتْهُ كُرْهًا ۖ وَحَمْلُهُ وَفِصَالُهُ ثَلَاثُونَ شَهْرًا ۚ حَتَّىٰ إِذَا
بَلَغَ أَشُدَّهُ وَبَلَغَ أَرْبَعِينَ سَنَةً قَالَ رَبِّ أَوْزِعْنِي أَنْ
أَشْكُرَ نِعْمَتَكَ الَّتِي أَنْعَمْتَ عَلَيَّ وَعَلَىٰ وَالِدَيَّ وَأَنْ
أَعْمَلَ صَالِحًا تَرْضَاهُ وَأَصْلِحْ لِي فِي ذُرِّيَّتِي ۖ إِنِّي تُبْتُ
إِلَيْكَ وَإِنِّي مِنَ الْمُسْلِمِينَ
Wawassayna al-insanabiwalidayhi ihsanan hamalat-hu ommuhukurhan wawadaAAat-hu
kurhan wahamluhu wafisaluhuthalathoona shahran hatta ithabalagha ashuddahu
wabalagha arbaAAeena sanatan qala rabbiawziAAnee an ashkura niAAmataka allatee
anAAamta AAalayya waAAalawalidayya waan aAAmala salihan tardahuwaaslih lee fee
thurriyyatee innee tubtuilayka wa-innee mina almuslimeen
Hausa
Kuma Mun yi wasiyya ga mutum game da mahaifansa biyu da kyautatăwa, uwarsa tă yi
cikinsa wahala, kuma ta haife shi wahala. cikinsa da yăyensa wată talătin. Har a
lőkacin da ya kai ga mafi ƙarfinsa, kuma ya kai shẽkara arba'in,ya ce: "Ya
Ubangijĩna! Ka kange nidőmin in gőde wa ni'imarKa, wadda Ka ni'imta a kaina da
kuma a kan mahaifăna biyu, kuma dőmin in aikata aikin ƙwarai wanda Kake yarda da
shi, kuma Ka kyautata mini a cikin zuriyata. Lalle nĩ, nă tũba zuwa gare Ka,
kuma lalle ni, ină daga măsu sallamăwa (ga umurninKa)."
|
Ayah 46:16 الأية
أُولَٰئِكَ الَّذِينَ نَتَقَبَّلُ عَنْهُمْ أَحْسَنَ مَا عَمِلُوا وَنَتَجَاوَزُ
عَن سَيِّئَاتِهِمْ فِي أَصْحَابِ الْجَنَّةِ ۖ وَعْدَ الصِّدْقِ الَّذِي كَانُوا
يُوعَدُونَ
Ola-ika allatheena nataqabbaluAAanhum ahsana ma AAamiloo wanatajawazu
AAansayyi-atihim fee as-habi aljannati waAAda assidqiallathee kanoo yooAAadoon
Hausa
Waɗancan ne waɗanda Muke karɓa, daga gare su, mafi kyaun abin da suka aikata,
kuma Muke găfarta mafi mũnanan ayyukansum (sună) a cikin 'yan Aljanna, a kan
wa'adin gaskiya wanda suka kasance ană yi musu alkawari (da shi).
|
Ayah 46:17 الأية
وَالَّذِي قَالَ لِوَالِدَيْهِ أُفٍّ لَّكُمَا أَتَعِدَانِنِي أَنْ أُخْرَجَ وَقَدْ
خَلَتِ الْقُرُونُ مِن قَبْلِي وَهُمَا يَسْتَغِيثَانِ اللهَ وَيْلَكَ آمِنْ
إِنَّ وَعْدَ اللهِ حَقٌّ فَيَقُولُ مَا هَٰذَا إِلَّا أَسَاطِيرُ الْأَوَّلِينَ
Wallathee qala liwalidayhioffin lakuma ataAAidaninee an okhraja waqad
khalatialquroonu min qablee wahuma yastagheethani Allahawaylaka amin inna waAAda
Allahi haqqunfayaqoolu ma hatha illa asateerual-awwaleen
Hausa
Kuma wanda ya ce wa mahaifansa biyu: "Tir gare ku! shin, kună tsőratar da ni
cẽwa ză a fitar da ni daga (kabari) ne, alhăli kuwa ƙarnőni na mutăne da yawa
sun shũɗe a gabănĩna (ba su kőmo ba)?" Kuma sũ (mahaifan) sună nẽman Allah
taimako (sunăce masa) "Kaitonka! Ka yi ĩmăni, lalle wa'adin Allah gaskiya ne."
Sai shi kuma ya ce. "Wannan bă kőme ba ne făce tătsũniyőyin mutănen farko."
|
Ayah 46:18 الأية
أُولَٰئِكَ الَّذِينَ حَقَّ عَلَيْهِمُ الْقَوْلُ فِي أُمَمٍ قَدْ خَلَتْ مِن
قَبْلِهِم مِّنَ الْجِنِّ وَالْإِنسِ ۖ إِنَّهُمْ كَانُوا خَاسِرِينَ
Ola-ika allatheena haqqaAAalayhimu alqawlu fee umamin qad khalat min qablihim
minaaljinni wal-insi innahum kanoo khasireen
Hausa
Waɗancan ne waɗanda kalmar azăba ta wajaba a kansu, a cikin al'ummőmi waɗanda
suka shũɗe, (bă da daɗẽwa ba), a gabăninsu, daga aljannu da mutăne. Lalle sũ,
sun kasance măsu hasăra.
|
Ayah 46:19 الأية
وَلِكُلٍّ دَرَجَاتٌ مِّمَّا عَمِلُوا ۖ وَلِيُوَفِّيَهُمْ أَعْمَالَهُمْ وَهُمْ
لَا يُظْلَمُونَ
Walikullin darajatun mimmaAAamiloo waliyuwaffiyahum aAAmalahum wahum la
yuthlamoon
Hausa
Kuma ga kőwane nau'i, yană da darajőji daga abinda suka aikata. Kuma dőmin
(Allah) Ya cika musu (sakamakon) ayyukansu, alhăli kuwa sũ, bă ză a zălunce su
ba.
|
Ayah 46:20 الأية
وَيَوْمَ يُعْرَضُ الَّذِينَ كَفَرُوا عَلَى النَّارِ أَذْهَبْتُمْ طَيِّبَاتِكُمْ
فِي حَيَاتِكُمُ الدُّنْيَا وَاسْتَمْتَعْتُم بِهَا فَالْيَوْمَ تُجْزَوْنَ عَذَابَ
الْهُونِ بِمَا كُنتُمْ تَسْتَكْبِرُونَ فِي الْأَرْضِ بِغَيْرِ الْحَقِّ وَبِمَا
كُنتُمْ تَفْسُقُونَ
Wayawma yuAAradu allatheenakafaroo AAala annari athhabtum tayyibatikumfee
hayatikumu addunya wastamtaAAtumbiha falyawma tujzawna AAathaba alhooni
bimakuntum tastakbiroona fee al-ardi bighayri alhaqqiwabima kuntum tafsuqoon
Hausa
Kuma rănar da ake gitta waɗanda suka kăflrta a kan wută ( a ce musu): "Kun
tafiyar da abũbuwanku na jin dăɗi a cikin rayuwarku ta dũniya, kuma kun nẽmi jin
dădi da su, to, ayau ană săka muka da azăbar wulăkanci, dőmin abin da kuka
kasance kană yi na gmian kai a cikin ƙasa, bă da wani hakki ba, kuma dőmin abin
da kuka kasance kuna yi na făsiƙansi."
|
Ayah 46:21 الأية
وَاذْكُرْ أَخَا عَادٍ إِذْ أَنذَرَ قَوْمَهُ بِالْأَحْقَافِ وَقَدْ خَلَتِ
النُّذُرُ مِن بَيْنِ يَدَيْهِ وَمِنْ خَلْفِهِ أَلَّا تَعْبُدُوا إِلَّا اللهَ
إِنِّي أَخَافُ عَلَيْكُمْ عَذَابَ يَوْمٍ عَظِيمٍ
Wathkur akha AAadinith anthara qawmahu bil-ahqafiwaqad khalati annuthuru min
bayni yadayhi waminkhalfihi alla taAAbudoo illa Allaha inneeakhafu AAalaykum
AAathaba yawmin AAatheem
Hausa
Kuma ka ambaci ɗan'uwan Ădăwa a lőkacin da ya yi gargaɗi ga mutănensa, a Tuddan
Rairayi, alhăli kuwa waɗansu măsu gargaɗi sun shũɗe agaba gare shi da băya gare
shi (da cẽwa) "Kada ku bauta wa kőwa făce Allah. Lalle nĩ ină tsőrata muku
azăbar yini mai girma."
|
Ayah 46:22 الأية
قَالُوا أَجِئْتَنَا لِتَأْفِكَنَا عَنْ آلِهَتِنَا فَأْتِنَا بِمَا تَعِدُنَا إِن
كُنتَ مِنَ الصَّادِقِينَ
Qaloo aji/tana lita/fikanaAAan alihatina fa/tina bima taAAidunain kunta mina
assadiqeen
Hausa
Suka ce: "Shin, kă zo mana ne dőmin ka karkatar da mu daga gumăkaumu? To, ka zo
mana da abin da kake yi mana wa'adin, idan kă kasance daga măsu gaskiya."
|
Ayah 46:23 الأية
قَالَ إِنَّمَا الْعِلْمُ عِندَ اللهِ وَأُبَلِّغُكُم مَّا أُرْسِلْتُ بِهِ
وَلَٰكِنِّي أَرَاكُمْ قَوْمًا تَجْهَلُونَ
Qala innama alAAilmu AAindaAllahi waoballighukum ma orsiltu bihi
walakinneearakum qawman tajhaloon
Hausa
Ya ce: "Ilimi a wurin Allah kawai yake, kuma ină iyar maku abin da aka aiko ni
da shi, kuma amma ină ganin, kũ, wasu mutăne ne, kună jăhiltar gaskiya."
|
Ayah 46:24 الأية
فَلَمَّا رَأَوْهُ عَارِضًا مُّسْتَقْبِلَ أَوْدِيَتِهِمْ قَالُوا هَٰذَا عَارِضٌ
مُّمْطِرُنَا ۚ بَلْ هُوَ مَا اسْتَعْجَلْتُم بِهِ ۖ رِيحٌ فِيهَا عَذَابٌ أَلِيمٌ
Falamma raawhu AAaridanmustaqbila awdiyatihim qaloo hatha AAaridunmumtiruna bal
huwa ma istaAAjaltum bihi reehunfeeha AAathabun aleem
Hausa
To, a lőkacin da suka ga azăbar, kumar hadari mai fuskantar răfukansu, suka ce:
"Wannan hadari ne mai yi mana ruwa. Ă'a, shĩ na abin da kuke nẽman gaggawar
saukarsa; Iska ce, a cikinta akwai wata azaba mai raɗaɗi.
|
Ayah 46:25 الأية
تُدَمِّرُ كُلَّ شَيْءٍ بِأَمْرِ رَبِّهَا فَأَصْبَحُوا لَا يُرَىٰ إِلَّا
مَسَاكِنُهُمْ ۚ كَذَٰلِكَ نَجْزِي الْقَوْمَ الْمُجْرِمِينَ
Tudammiru kulla shay-in bi-amri rabbihafaasbahoo la yura illa
masakinuhumkathalika najzee alqawma almujrimeen
Hausa
Tană darkake kőwane abu da umurnin Ubangijinta. Sai suka wăyi gari, bă a ganin
kőme făce gidăjensu. Kamar wannan ne Muke săka wa mutăne măsu laifi.
|
Ayah 46:26 الأية
وَلَقَدْ مَكَّنَّاهُمْ فِيمَا إِن مَّكَّنَّاكُمْ فِيهِ وَجَعَلْنَا لَهُمْ
سَمْعًا وَأَبْصَارًا وَأَفْئِدَةً فَمَا أَغْنَىٰ عَنْهُمْ سَمْعُهُمْ وَلَا
أَبْصَارُهُمْ وَلَا أَفْئِدَتُهُم مِّن شَيْءٍ إِذْ كَانُوا يَجْحَدُونَ بِآيَاتِ
اللهِ وَحَاقَ بِهِم مَّا كَانُوا بِهِ يَسْتَهْزِئُونَ
Walaqad makkannahum feema inmakkannakum feehi wajaAAalna lahum samAAan
waabsaranwaaf-idatan fama aghna AAanhum samAAuhum walaabsaruhum wala af-idatuhum
min shay-in ith kanooyajhadoona bi-ayati Allahi wahaqabihim ma kanoo bihi
yastahzi-oon
Hausa
Kuma lalle ne, haƙĩƙa, Mun ba su ĩko ga abin da ba Mubă ku ĩko gare shi ba, kuma
Muka sanya musu wani irin jĩ da gani dazukăta. Sai dai jnsu bai amfăne su ba,
kuma zukătansu ba su amfăne su ba ga kőme, dőmin sun kasance sună musu game da
ăyőyin Allah, kuma abin da suka kasance sună aikatăwa na izgili game da shi ya
wajaba a gare su.
|
Ayah 46:27 الأية
وَلَقَدْ أَهْلَكْنَا مَا حَوْلَكُم مِّنَ الْقُرَىٰ وَصَرَّفْنَا الْآيَاتِ
لَعَلَّهُمْ يَرْجِعُونَ
Walaqad ahlakna ma hawlakummina alqura wasarrafna al-ayatilaAAallahum yarjiAAoon
Hausa
Kuma ne, lalle haƙĩƙa, Mun halakar da abin da yake kẽwayenku na alƙaryu kuma
Muka jujjũya ăyőyi, tsammăninsu ză su kőmo.
|
Ayah 46:28 الأية
فَلَوْلَا نَصَرَهُمُ الَّذِينَ اتَّخَذُوا مِن دُونِ اللهِ قُرْبَانًا آلِهَةً ۖ
بَلْ ضَلُّوا عَنْهُمْ ۚ وَذَٰلِكَ إِفْكُهُمْ وَمَا كَانُوا يَفْتَرُونَ
Falawla nasarahumu allatheenaittakhathoo min dooni Allahi qurbanan alihatanbal
dalloo AAanhum wathalika ifkuhum wama kanooyaftaroon
Hausa
To, don mẽne ne waɗanda suka riƙa, baicin Allah, abũbuwan yi.wa baiko, gumaka,
ba su taimake su ba ? Ă'a, sun ɓace musu Kuma wannan shi ne ƙiren ƙaryarsu da
abin da suka kasance sună ƙirƙirăwa.
|
Ayah 46:29 الأية
وَإِذْ صَرَفْنَا إِلَيْكَ نَفَرًا مِّنَ الْجِنِّ يَسْتَمِعُونَ الْقُرْآنَ
فَلَمَّا حَضَرُوهُ قَالُوا أَنصِتُوا ۖ فَلَمَّا قُضِيَ وَلَّوْا إِلَىٰ قَوْمِهِم
مُّنذِرِينَ
Wa-ith sarafna ilaykanafaran mina aljinni yastamiAAoona alqur-ana
falammahadaroohu qaloo ansitoo falammaqudiya wallaw ila qawmihim munthireen
Hausa
Kuma a lőkcin da Muka jũya waɗansu jama'a na aljamiu zuwa gare ka sună saurăren
Alƙur'ăni. To, alőkacin da suka halarce shi suka ce: "Ku yi shiru." Sa'an nan da
aka ƙăre, suka jũya zuwa ga jama'arsu sună măsu gargaɗi.
|
Ayah 46:30 الأية
قَالُوا يَا قَوْمَنَا إِنَّا سَمِعْنَا كِتَابًا أُنزِلَ مِن بَعْدِ مُوسَىٰ
مُصَدِّقًا لِّمَا بَيْنَ يَدَيْهِ يَهْدِي إِلَى الْحَقِّ وَإِلَىٰ طَرِيقٍ
مُّسْتَقِيمٍ
Qaloo ya qawmana innasamiAAna kitaban onzila min baAAdi moosa musaddiqanlima
bayna yadayhi yahdee ila alhaqqi wa-ilatareeqin mustaqeem
Hausa
Suka ce: "Ya mutănenmu! Lalle mũ, mun ji wani littăfi an saukar da shi a băyăn
Mũsă,mai gaskatăwa ga abin da ke a gaba da shi, yană shiryarwa ga gaskiya da
kuma zuwa ga hanya madaidaiciya.
|
Ayah 46:31 الأية
يَا قَوْمَنَا أَجِيبُوا دَاعِيَ اللهِ وَآمِنُوا بِهِ يَغْفِرْ لَكُم مِّن
ذُنُوبِكُمْ وَيُجِرْكُم مِّنْ عَذَابٍ أَلِيمٍ
Ya qawmana ajeeboo daAAiyaAllahi waaminoo bihi yaghfir lakum min
thunoobikumwayujirkum min AAathabin aleem
Hausa
"Yă mutănenmu! Ku karɓa wa mai kiran Allah, kuma ku yi ĩmăni da Shi, Ya găfarta
muku daga zunubanku, kuma ya tserar da ku daga azăba mai raɗaɗi.
|
Ayah 46:32 الأية
وَمَن لَّا يُجِبْ دَاعِيَ اللهِ فَلَيْسَ بِمُعْجِزٍ فِي الْأَرْضِ وَلَيْسَ
لَهُ مِن دُونِهِ أَوْلِيَاءُ ۚ أُولَٰئِكَ فِي ضَلَالٍ مُّبِينٍ
Waman la yujib daAAiya Allahifalaysa bimuAAjizin fee al-ardi walaysa lahu min
doonihiawliyaa ola-ika fee dalalin mubeen
Hausa
"Kuma wanda bai karɓa wa mai kiran Allah ba to bai zama mai buwăya a cikin ƙasa
ba, kuma ba ya da waɗansu majiɓinta, baicin Shi. Waɗannnan sună a cikin ɓata
bayyananna."
|
Ayah 46:33 الأية
أَوَلَمْ يَرَوْا أَنَّ اللهَ الَّذِي خَلَقَ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضَ وَلَمْ
يَعْيَ بِخَلْقِهِنَّ بِقَادِرٍ عَلَىٰ أَن يُحْيِيَ الْمَوْتَىٰ ۚ بَلَىٰ إِنَّهُ
عَلَىٰ كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ
Awa lam yaraw anna Allaha allatheekhalaqa assamawati wal-ardawalam yaAAya
bikhalqihinna biqadirin AAala an yuhyiyaalmawta bala innahu AAala kulli
shay-inqadeer
Hausa
Shin, kuma ba su gani ba cẽwa: "Lalle Allah, Wanda Yă halitta sammai da ƙasa
kuma bai kăsa ga halittarsu ba, Mai ĩkon yi ne a kan răyar da matattu?" Na'am,
lalle Shi, Mai ĩkon yi ne a kan kőme.
|
Ayah 46:34 الأية
وَيَوْمَ يُعْرَضُ الَّذِينَ كَفَرُوا عَلَى النَّارِ أَلَيْسَ هَٰذَا بِالْحَقِّ ۖ
قَالُوا بَلَىٰ وَرَبِّنَا ۚ قَالَ فَذُوقُوا الْعَذَابَ بِمَا كُنتُمْ تَكْفُرُونَ
Wayawma yuAAradu allatheenakafaroo AAala annari alaysa hatha bilhaqqiqaloo bala
warabbina qala fathooqooalAAathaba bima kuntum takfuroon
Hausa
Kuma rănar da ake gittar da waɗanda suka kăfirta a kan wută, (a ce musu) "Ashe,
wannan bă gaskiya ba ne?" Su ce: "Na'am, gaskiya ne, mun rantse da Ubangijinmu!"
Sai Ya ce, "To, ku ɗanɗani azăbar sabőda abin da kuka kasance kună yi na
kăfirci."
|
Ayah 46:35 الأية
فَاصْبِرْ كَمَا صَبَرَ أُولُو الْعَزْمِ مِنَ الرُّسُلِ وَلَا تَسْتَعْجِل لَّهُمْ
ۚ كَأَنَّهُمْ يَوْمَ يَرَوْنَ مَا يُوعَدُونَ لَمْ يَلْبَثُوا إِلَّا سَاعَةً مِّن
نَّهَارٍ ۚ بَلَاغٌ ۚ فَهَلْ يُهْلَكُ إِلَّا الْقَوْمُ الْفَاسِقُونَ
Fasbir kama sabaraoloo alAAazmi mina arrusuli wala tastaAAjil lahumkaannahum
yawma yarawna ma yooAAadoona lam yalbathoo illasaAAatan min naharin balaghun
fahal yuhlakuilla alqawmu alfasiqoon
Hausa
Sabőda haka, ka yi haƙuri kamar yadda măsu ƙarfin niyya daga Manzanni suka yi
haƙuri. Kuma kada ka yi musu gaggăwa. Kamar dai sũ, a rănar da suke ganin
(sakamako) abin da ake yi musu wa'adi ba su zauna ba, făce sa'a guda daga yini.
Iyarwa dai da Manzanci). Shin, akwai wanda za a halakar? (Băbu), făce mutăne
fasiƙai.
|
©
EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us
|