Prev  

70. Surah Al-Ma'ârij سورة المعارج

  Next  



1st Ayah  1  الأية ١الأولي
بِسْم ِ اللهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
سَأَلَ سَائِلٌ بِعَذَابٍ وَاقِعٍ
Saala sa-ilun biAAathabin waqiAA

Hausa
 
Wani mai tambaya yã yi tambaya game da azãba, mai aukuwa.

Ayah  70:2  الأية
لِّلْكَافِرِينَ لَيْسَ لَهُ دَافِعٌ
Lilkafireena laysa lahu dafiAA

Hausa
 
Ga kãfirai, bã ta da mai tunkuɗẽwa.

Ayah  70:3  الأية
مِّنَ اللهِ ذِي الْمَعَارِجِ
Mina Allahi thee almaAAarij

Hausa
 
Daga Allah Mai matãkala.

Ayah  70:4  الأية
تَعْرُجُ الْمَلَائِكَةُ وَالرُّوحُ إِلَيْهِ فِي يَوْمٍ كَانَ مِقْدَارُهُ خَمْسِينَ أَلْفَ سَنَةٍ
TaAAruju almala-ikatu warroohuilayhi fee yawmin kana miqdaruhu khamseena alfasana

Hausa
 
Malã'iku da Ruhi (Jibrila) sunã tãkãwa zuwa gare Shi, a cikin yini wanda gwargwadonsa, shẽkara dubu hamsin ne.

Ayah  70:5  الأية
فَاصْبِرْ صَبْرًا جَمِيلًا
Fasbir sabran jameela

Hausa
 
Sabõda haka, ka yi haƙuri, haƙuri mai kyãwo.

Ayah  70:6  الأية
إِنَّهُمْ يَرَوْنَهُ بَعِيدًا
Innahum yarawnahu baAAeeda

Hausa
 
Lalle ne su, sunã ganin ta mai nĩsa.

Ayah  70:7  الأية
وَنَرَاهُ قَرِيبًا
Wanarahu qareeba

Hausa
 
Kuma Mu, Muna ganin ta a kusa.

Ayah  70:8  الأية
يَوْمَ تَكُونُ السَّمَاءُ كَالْمُهْلِ
Yawma takoonu assamao kalmuhl

Hausa
 
Rãnar da sama zã ta kasance kamar narkakkar azurfa.

Ayah  70:9  الأية
وَتَكُونُ الْجِبَالُ كَالْعِهْنِ
Watakoonu aljibalu kalAAihn

Hausa
 
Kuma duwãtsu su zama kamar saɓin sũfi.

Ayah  70:10  الأية
وَلَا يَسْأَلُ حَمِيمٌ حَمِيمًا
Wala yas-alu hameemun hameema

Hausa
 
Kuma abõki bã ya tambayar inda wani abõki yake.

Ayah  70:11  الأية
يُبَصَّرُونَهُمْ ۚ يَوَدُّ الْمُجْرِمُ لَوْ يَفْتَدِي مِنْ عَذَابِ يَوْمِئِذٍ بِبَنِيهِ
Yubassaroonahum yawaddu almujrimu lawyaftadee min AAathabi yawmi-ithin bibaneeh

Hausa
 
Ana sanya su, su gajũna, mai laifi na gũrin dã zai iya yin fansa, daga azãbar rãnar nan, da ɗiyansa,

Ayah  70:12  الأية
وَصَاحِبَتِهِ وَأَخِيهِ
Wasahibatihi waakheeh

Hausa
 
Da matarsa da ɗan'uwansa.

Ayah  70:13  الأية
وَفَصِيلَتِهِ الَّتِي تُؤْوِيهِ
Wafaseelatihi allatee tu/weeh

Hausa
 
Da danginsa, mãsu tattarã shi.

Ayah  70:14  الأية
وَمَن فِي الْأَرْضِ جَمِيعًا ثُمَّ يُنجِيهِ
Waman fee al-ardi jameeAAan thummayunjeeh

Hausa
 
Da wanda ke a cikin dũniya duka gabã ɗaya, sa'an nan fansar, ta tsĩrar da shi.

Ayah  70:15  الأية
كَلَّا ۖ إِنَّهَا لَظَىٰ
Kalla innaha latha

Hausa
 
A'aha! Lalle ne fa, ita ce Lazã,

Ayah  70:16  الأية
نَزَّاعَةً لِّلشَّوَىٰ
NazzaAAatan lishshawa

Hausa
 
Mai twãle fãtar goshi.

Ayah  70:17  الأية
تَدْعُو مَنْ أَدْبَرَ وَتَوَلَّىٰ
TadAAoo man adbara watawalla

Hausa
 
Tanã kiran wanda ya jũya bãya (daga addini) kuma ya kau da kai.

Ayah  70:18  الأية
وَجَمَعَ فَأَوْعَىٰ
WajamaAAa faawAAa

Hausa
 
Ya tãra (dũkiya), kuma ya sanya ta a cikin jaka.

Ayah  70:19  الأية
إِنَّ الْإِنسَانَ خُلِقَ هَلُوعًا
Inna al-insana khuliqa halooAAa

Hausa
 
Lalle ne mutum an halitta shi mai ciwon kwaɗayi.

Ayah  70:20  الأية
إِذَا مَسَّهُ الشَّرُّ جَزُوعًا
Itha massahu ashsharrujazooAAa

Hausa
 
Idan sharri ya shãfe shi, ya kãsa haƙuri.

Ayah  70:21  الأية
وَإِذَا مَسَّهُ الْخَيْرُ مَنُوعًا
Wa-itha massahu alkhayru manooAAa

Hausa
 
Kuma idan alhẽri ya shãfe shi, ya yi rõwa.

Ayah  70:22  الأية
إِلَّا الْمُصَلِّينَ
Illa almusalleen

Hausa
 
Sai mãsu yin salla,

Ayah  70:23  الأية
الَّذِينَ هُمْ عَلَىٰ صَلَاتِهِمْ دَائِمُونَ
Allatheena hum AAala salatihimda-imoon

Hausa
 
Waɗanda suke, a kan sallarsu, su, mãsu dawwama ne.

Ayah  70:24  الأية
وَالَّذِينَ فِي أَمْوَالِهِمْ حَقٌّ مَّعْلُومٌ
Wallatheena fee amwalihimhaqqun maAAloom

Hausa
 
Kuma waɗanda a cikin dũkiyarsu, akwai wani haƙƙi sananne.

Ayah  70:25  الأية
لِّلسَّائِلِ وَالْمَحْرُومِ
Lissa-ili walmahroom

Hausa
 
Ga (matalauci) mai rõƙo da wanda aka hanã wa roƙon.

Ayah  70:26  الأية
وَالَّذِينَ يُصَدِّقُونَ بِيَوْمِ الدِّينِ
Wallatheena yusaddiqoonabiyawmi addeen

Hausa
 
Da waɗannan da ke gaskata rãnar sakamako.

Ayah  70:27  الأية
وَالَّذِينَ هُم مِّنْ عَذَابِ رَبِّهِم مُّشْفِقُونَ
Wallatheena hum min AAathabirabbihim mushfiqoon

Hausa
 
Da waɗannan sabõda azãbar Ubangijinsu, suna jin tsõro.

Ayah  70:28  الأية
إِنَّ عَذَابَ رَبِّهِمْ غَيْرُ مَأْمُونٍ
Inna AAathaba rabbihim ghayru ma/moon

Hausa
 
Lalle ne, azãbar Ubangijinsu bã wadda ake iya amincẽwaba ce.

Ayah  70:29  الأية
وَالَّذِينَ هُمْ لِفُرُوجِهِمْ حَافِظُونَ
Wallatheena hum lifuroojihim hafithoon

Hausa
 
Da waɗanda suke, ga farjojinsu, mãsu tsarewa ne.

Ayah  70:30  الأية
إِلَّا عَلَىٰ أَزْوَاجِهِمْ أَوْ مَا مَلَكَتْ أَيْمَانُهُمْ فَإِنَّهُمْ غَيْرُ مَلُومِينَ
Illa AAala azwajihim awma malakat aymanuhum fa-innahum ghayru maloomeen

Hausa
 
Sai fa a kan matan aurensu da abin da hannayensu na dãma suka mallaka. To lalle ne sũkam ba waɗanda ake zargi ba ne.

Ayah  70:31  الأية
فَمَنِ ابْتَغَىٰ وَرَاءَ ذَٰلِكَ فَأُولَٰئِكَ هُمُ الْعَادُونَ
Famani ibtagha waraa thalikafaola-ika humu alAAadoon

Hausa
 
To, duk wanda ya nẽmi abin da yake a bayan wannan, to, waɗancan sũ ne mãsu ƙetare iyãka.

Ayah  70:32  الأية
وَالَّذِينَ هُمْ لِأَمَانَاتِهِمْ وَعَهْدِهِمْ رَاعُونَ
Wallatheena hum li-amanatihimwaAAahdihim raAAoon

Hausa
 
Kuma da waɗannan da suke ga amãnõninsu da alkawarinsu mãsu tsarẽwa ne.

Ayah  70:33  الأية
وَالَّذِينَ هُم بِشَهَادَاتِهِمْ قَائِمُونَ
Wallatheena hum bishahadatihimqa-imoon

Hausa
 
Kuma da waɗanda suke, ga shaidarsu, mãsu dãgẽwa ne.

Ayah  70:34  الأية
وَالَّذِينَ هُمْ عَلَىٰ صَلَاتِهِمْ يُحَافِظُونَ
Wallatheena hum AAala salatihimyuhafithoon

Hausa
 
Kuma waɗanda suke, a kan sallarsu, mãsu tsarẽwa ne.

Ayah  70:35  الأية
أُولَٰئِكَ فِي جَنَّاتٍ مُّكْرَمُونَ
Ola-ika fee jannatin mukramoon

Hausa
 
Waɗannan, a cikin gidãjen Aljanna, waɗanda ake girmamãwa ne

Ayah  70:36  الأية
فَمَالِ الَّذِينَ كَفَرُوا قِبَلَكَ مُهْطِعِينَ
Famali allatheena kafarooqibalaka muhtiAAeen

Hausa
 
Mẽ yã sãmi waɗanda suka kãfirta, a wajenka, sunã gaugãwar (gudu).

Ayah  70:37  الأية
عَنِ الْيَمِينِ وَعَنِ الشِّمَالِ عِزِينَ
AAani alyameeni waAAani ashshimaliAAizeen

Hausa
 
Daga jihar dãma, kuma daga jihar hagu, jama'a-jama'a!

Ayah  70:38  الأية
أَيَطْمَعُ كُلُّ امْرِئٍ مِّنْهُمْ أَن يُدْخَلَ جَنَّةَ نَعِيمٍ
AyatmaAAu kullu imri-in minhum anyudkhala jannata naAAeem

Hausa
 
Shin kõwane mutum daga cikinsu yana nẽman a shigar da shi a Aljannar ni'ima ne (ba da wani aiki ba)?

Ayah  70:39  الأية
كَلَّا ۖ إِنَّا خَلَقْنَاهُم مِّمَّا يَعْلَمُونَ
Kalla inna khalaqnahummimma yaAAlamoon

Hausa
 
A'aha! Lalle Mũ, Mun halitta su, daga abin da suka sani.

Ayah  70:40  الأية
فَلَا أُقْسِمُ بِرَبِّ الْمَشَارِقِ وَالْمَغَارِبِ إِنَّا لَقَادِرُونَ
Fala oqsimu birabbi almashariqiwalmagharibi inna laqadiroon

Hausa
 
Sabõda haka ba sai Na yi rantsuwa da Ubangijin wurãren ɓullõwar rãna da wurãren fãɗuwarta ba, lalle Mũ, Mãsu iyãwa ne.

Ayah  70:41  الأية
عَلَىٰ أَن نُّبَدِّلَ خَيْرًا مِّنْهُمْ وَمَا نَحْنُ بِمَسْبُوقِينَ
AAala an nubaddila khayran minhum wamanahnu bimasbooqeen

Hausa
 
Ga Mu musanya waɗanda suke mafi alhẽri, daga gare su. Kuma ba Mu kasance waɗanda ake rinjãya ba.

Ayah  70:42  الأية
فَذَرْهُمْ يَخُوضُوا وَيَلْعَبُوا حَتَّىٰ يُلَاقُوا يَوْمَهُمُ الَّذِي يُوعَدُونَ
Fatharhum yakhoodoowayalAAaboo hatta yulaqoo yawmahumu allatheeyooAAadoon

Hausa
 
Sabõda haka ka bar su, su dulmuya, kuma su yi wãsã, har su haɗu da rãnarsu wadda ake yi musu alkawari (da ita) .

Ayah  70:43  الأية
يَوْمَ يَخْرُجُونَ مِنَ الْأَجْدَاثِ سِرَاعًا كَأَنَّهُمْ إِلَىٰ نُصُبٍ يُوفِضُونَ
Yawma yakhrujoona mina al-ajdathi siraAAankaannahum ila nusubin yoofidoon

Hausa
 
Rãnar da suke fitowa daga kaburbura da gaugãwa, kamar sũ, zuwa ga wata kafaffiyar (tuta), suke yin gaugãwa.

Ayah  70:44  الأية
خَاشِعَةً أَبْصَارُهُمْ تَرْهَقُهُمْ ذِلَّةٌ ۚ ذَٰلِكَ الْيَوْمُ الَّذِي كَانُوا يُوعَدُونَ
KhashiAAatan absaruhumtarhaquhum thillatun thalika alyawmu allatheekanoo yooAAadoon

Hausa
 
Maƙaskanta ga idanunsu, wani walakanci yana rufe su. wannan shi ne yinin da suka kasance ana yi musa alkawari (a kansa.) 




© EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us