Prev  

37. Surah As-Sâffât سورة الصافات

  Next  



1st Ayah  1  الأية ١الأولي
بِسْم ِ اللهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
وَالصَّافَّاتِ صَفًّا
Wassaffati saffa

Hausa
 
Inã rantsuwa da mãsu yin sahu-sahu (a cikin salla kõ yãƙi).

Ayah  37:2  الأية
فَالزَّاجِرَاتِ زَجْرًا
Fazzajirati zajra

Hausa
 
Sa'an nan mãsu yin tsãwa dõmin gargaɗi.

Ayah  37:3  الأية
فَالتَّالِيَاتِ ذِكْرًا
Fattaliyati thikra

Hausa
 
Sa'an nan da mãsu karãtun abin tunãtarwa.

Ayah  37:4  الأية
إِنَّ إِلَٰهَكُمْ لَوَاحِدٌ
Inna ilahakum lawahid

Hausa
 
Lalle Abin bautawarku haƙĩƙa ¦aya ne.

Ayah  37:5  الأية
رَّبُّ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ وَمَا بَيْنَهُمَا وَرَبُّ الْمَشَارِقِ
Rabbu assamawati wal-ardiwama baynahuma warabbu almashariq

Hausa
 
Ubangijin sammai da ƙasã da abin da ke tsakãninsu, kuma Ubangijin wurãren fitar rãnã.

Ayah  37:6  الأية
إِنَّا زَيَّنَّا السَّمَاءَ الدُّنْيَا بِزِينَةٍ الْكَوَاكِبِ
Inna zayyanna assamaaaddunya bizeenatin alkawakib

Hausa
 
Lalle Mũ, Mun ƙãwatãr da sama ta kusa da wata ƙawa, watau taurãri.

Ayah  37:7  الأية
وَحِفْظًا مِّن كُلِّ شَيْطَانٍ مَّارِدٍ
Wahifthan min kulli shaytaninmarid

Hausa
 
Kuma sunã tsari daga dukan Shaiɗan mai tsaurin kai.

Ayah  37:8  الأية
لَّا يَسَّمَّعُونَ إِلَى الْمَلَإِ الْأَعْلَىٰ وَيُقْذَفُونَ مِن كُلِّ جَانِبٍ
La yassammaAAoona ila almala-ial-aAAla wayuqthafoona min kulli janib

Hausa
 
Bã zã su iya saurãre zuwa ga jama'a mafi ɗaukaka (Malã'iku) ba, kuma anã jĩfar su daga kõwane gẽfe.

Ayah  37:9  الأية
دُحُورًا ۖ وَلَهُمْ عَذَابٌ وَاصِبٌ
Duhooran walahum AAathabun wasib

Hausa
 
Dõmin tunkuɗẽwa kuma sunã da wata azãba tabbatacciya.

Ayah  37:10  الأية
إِلَّا مَنْ خَطِفَ الْخَطْفَةَ فَأَتْبَعَهُ شِهَابٌ ثَاقِبٌ
Illa man khatifa alkhatfatafaatbaAAahu shihabun thaqib

Hausa
 
Fãce wanda ya fizgi wata kalma, sai yũla mai haske ta bĩ shi.

Ayah  37:11  الأية
فَاسْتَفْتِهِمْ أَهُمْ أَشَدُّ خَلْقًا أَم مَّنْ خَلَقْنَا ۚ إِنَّا خَلَقْنَاهُم مِّن طِينٍ لَّازِبٍ
Fastaftihim ahum ashaddu khalqan amman khalaqna inna khalaqnahum min teeninlazib

Hausa
 
Ka tambaye su: "Shin sũ ne mafi wuya ga halittawa, kõ, kuwa waɗanda Muka halitta?" Lalle Mũ, Mun halitta su daga lãkã mai ɗauri.

Ayah  37:12  الأية
بَلْ عَجِبْتَ وَيَسْخَرُونَ
Bal AAajibta wayaskharoon

Hausa
 
Ã'a, kã yi mãmãki, alhãli kuwa sunã ta yin izgili.

Ayah  37:13  الأية
وَإِذَا ذُكِّرُوا لَا يَذْكُرُونَ
Wa-itha thukkiroo la yathkuroon

Hausa
 
Kuma idan aka tunãtar da su, bã su tunãwa.

Ayah  37:14  الأية
وَإِذَا رَأَوْا آيَةً يَسْتَسْخِرُونَ
Wa-itha raaw ayatanyastaskhiroon

Hausa
 
Idan suka ga wata ãyã, sai su dinga yin izgili.

Ayah  37:15  الأية
وَقَالُوا إِنْ هَٰذَا إِلَّا سِحْرٌ مُّبِينٌ
Waqaloo in hatha illasihrun mubeen

Hausa
 
Kuma su ce, "Wannnan bã kõme ba, fãce sihiri, ne bayyananne."

Ayah  37:16  الأية
أَإِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَامًا أَإِنَّا لَمَبْعُوثُونَ
A-itha mitna wakunnaturaban waAAithaman a-innalamabAAoothoon

Hausa
 
"Shin, idan mun mutu, kuma muka kasance turɓaya da kasũsuwa,ashe, lalle mũ tabbas waɗandaake tãyarwa ne?

Ayah  37:17  الأية
أَوَآبَاؤُنَا الْأَوَّلُونَ
Awa abaona al-awwaloon

Hausa
 
"Ashe kõ da ubanninmu na farko?"

Ayah  37:18  الأية
قُلْ نَعَمْ وَأَنتُمْ دَاخِرُونَ
Qul naAAam waantum dakhiroon

Hausa
 
Ka ce: "Na'am alhãli kuwa kunã ƙasƙantattu."

Ayah  37:19  الأية
فَإِنَّمَا هِيَ زَجْرَةٌ وَاحِدَةٌ فَإِذَا هُمْ يَنظُرُونَ
Fa-innama hiya zajratun wahidatunfa-itha hum yanthuroon

Hausa
 
Tsãwa guda kawai ce, sai gã su, sunã dũbi.

Ayah  37:20  الأية
وَقَالُوا يَا وَيْلَنَا هَٰذَا يَوْمُ الدِّينِ
Waqaloo ya waylana hathayawmu addeen

Hausa
 
Kuma su ce: "Yã bonenmu! Wannan ita ce rãnar sakamako."

Ayah  37:21  الأية
هَٰذَا يَوْمُ الْفَصْلِ الَّذِي كُنتُم بِهِ تُكَذِّبُونَ
Hatha yawmu alfasli allatheekuntum bihi tukaththiboon

Hausa
 
Wannan ita ce rãnar rarrabẽwa wadda kuka kasance kuna ƙaryatãwa.

Ayah  37:22  الأية
احْشُرُوا الَّذِينَ ظَلَمُوا وَأَزْوَاجَهُمْ وَمَا كَانُوا يَعْبُدُونَ
Ohshuroo allatheena thalamoowaazwajahum wama kanoo yaAAbudoon

Hausa
 
Ku tãra waɗanda suka yi zãlunci, da abõkan haɗinsu, da abin da suka kasance sunã bautãwa.

Ayah  37:23  الأية
مِن دُونِ اللهِ فَاهْدُوهُمْ إِلَىٰ صِرَاطِ الْجَحِيمِ
Min dooni Allahi fahdoohum ilasirati aljaheem

Hausa
 
Wanin Allah, sabõda haka ku shiryar da su zuwa ga hanyar Jahĩm.

Ayah  37:24  الأية
وَقِفُوهُمْ ۖ إِنَّهُم مَّسْئُولُونَ
Waqifoohum innahum masooloon

Hausa
 
Kuma ku tsayar da su, lalle su, waɗanda ake yi wa tambaya ne.

Ayah  37:25  الأية
مَا لَكُمْ لَا تَنَاصَرُونَ
Ma lakum la tanasaroon

Hausa
 
Me ya sãme ku, bã ku taimakon jũna?

Ayah  37:26  الأية
بَلْ هُمُ الْيَوْمَ مُسْتَسْلِمُونَ
Bal humu alyawma mustaslimoon

Hausa
 
Ã'a, sũ a yau, mãsu sallamãwa ne.

Ayah  37:27  الأية
وَأَقْبَلَ بَعْضُهُمْ عَلَىٰ بَعْضٍ يَتَسَاءَلُونَ
Waaqbala baAAduhum AAala baAAdinyatasaaloon

Hausa
 
Kuma sãshensu ya fuskanta ga sãshe, sunã tambayar jũna.

Ayah  37:28  الأية
قَالُوا إِنَّكُمْ كُنتُمْ تَأْتُونَنَا عَنِ الْيَمِينِ
Qaloo innakum kuntum ta/toonanaAAani alyameen

Hausa
 
Suka ce: "Lalle kũ, kun kasance kunã jẽ mana daga wajen dãma (inda muka amince)."

Ayah  37:29  الأية
قَالُوا بَل لَّمْ تَكُونُوا مُؤْمِنِينَ
Qaloo bal lam takoonoo mu/mineen

Hausa
 
Suka ce: "Ã'a, ba ku kasance mũminai ba.

Ayah  37:30  الأية
وَمَا كَانَ لَنَا عَلَيْكُم مِّن سُلْطَانٍ ۖ بَلْ كُنتُمْ قَوْمًا طَاغِينَ
Wama kana lanaAAalaykum min sultanin bal kuntum qawman tagheen

Hausa
 
"Kuma wani dalĩli bai kasance ba gare mu a kanku. Ã'a, kun kasance mutãne ne mãsu kẽtare iyãka."

Ayah  37:31  الأية
فَحَقَّ عَلَيْنَا قَوْلُ رَبِّنَا ۖ إِنَّا لَذَائِقُونَ
Fahaqqa AAalayna qawlu rabbinainna latha-iqoon

Hausa
 
"Sabõda haka maganar Ubangijinmu ta wajaba a kanmu. Lalle mũ, mãsu ɗanɗanãwa ne."

Ayah  37:32  الأية
فَأَغْوَيْنَاكُمْ إِنَّا كُنَّا غَاوِينَ
Faaghwaynakum inna kunnaghaween

Hausa
 
"Sabõda haka muka ɓatar da ku. Lalle mũ, mun kasance ɓatattu."

Ayah  37:33  الأية
فَإِنَّهُمْ يَوْمَئِذٍ فِي الْعَذَابِ مُشْتَرِكُونَ
Fa-innahum yawma-ithin fee alAAathabimushtarikoon

Hausa
 
To lalle sũ a rãnar nan, mãsu tãrayya ne a cikin azãbar.

Ayah  37:34  الأية
إِنَّا كَذَٰلِكَ نَفْعَلُ بِالْمُجْرِمِينَ
Inna kathalika nafAAalu bilmujrimeen

Hausa
 
Lalle Mũ, kamar haka Muke aikatãwa game, da mãsu laifi.

Ayah  37:35  الأية
إِنَّهُمْ كَانُوا إِذَا قِيلَ لَهُمْ لَا إِلَٰهَ إِلَّا اللهُ يَسْتَكْبِرُونَ
Innahum kanoo itha qeela lahumla ilaha illa Allahu yastakbiroon

Hausa
 
Lalle sũ, sun kasance idan an ce musu: "Bãbu abin bautãwa, fãce Allah," sai su dõra girman kai.

Ayah  37:36  الأية
وَيَقُولُونَ أَئِنَّا لَتَارِكُو آلِهَتِنَا لِشَاعِرٍ مَّجْنُونٍ
Wayaqooloona a-inna latarikoo alihatinalishaAAirin majnoon

Hausa
 
Kuma sunã cẽwa, "Shin, mũ lalle mãsu barin gumãkanmu ne, sabõda maganar wani mawãƙi mahaukaci?

Ayah  37:37  الأية
بَلْ جَاءَ بِالْحَقِّ وَصَدَّقَ الْمُرْسَلِينَ
Bal jaa bilhaqqi wasaddaqaalmursaleen

Hausa
 
Ã'a, yã zo da gaskiya kuma ya gaskata Manzanni.

Ayah  37:38  الأية
إِنَّكُمْ لَذَائِقُو الْعَذَابِ الْأَلِيمِ
Innakum latha-iqoo alAAathabial-aleem

Hausa
 
Lalle kũ, haƙĩƙa mãsu ɗanɗana azãba mai raɗaɗi ne.

Ayah  37:39  الأية
وَمَا تُجْزَوْنَ إِلَّا مَا كُنتُمْ تَعْمَلُونَ
Wama tujzawna illa makuntum taAAmaloon

Hausa
 
Kuma bã zã a sãka muku ba fãce da abin da kuka kasance kunã aikatãwa.

Ayah  37:40  الأية
إِلَّا عِبَادَ اللهِ الْمُخْلَصِينَ
Illa AAibada Allahialmukhlaseen

Hausa
 
Fãce bãyin Allah waɗanda aka tsarkake.

Ayah  37:41  الأية
أُولَٰئِكَ لَهُمْ رِزْقٌ مَّعْلُومٌ
Ola-ika lahum rizqun maAAloom

Hausa
 
Waɗannan sunã da abinci sananne.

Ayah  37:42  الأية
فَوَاكِهُ ۖ وَهُم مُّكْرَمُونَ
Fawakihu wahum mukramoon

Hausa
 
'Ya'yan itãcen marmari, kuma sunã waɗanda ake girmamãwa.

Ayah  37:43  الأية
فِي جَنَّاتِ النَّعِيمِ
Fee jannati annaAAeem

Hausa
 
A cikin gidãjen Aljannar ni'ima.

Ayah  37:44  الأية
عَلَىٰ سُرُرٍ مُّتَقَابِلِينَ
AAala sururin mutaqabileen

Hausa
 
A kan karagu, sunã mãsu fuskantar jũna.

Ayah  37:45  الأية
يُطَافُ عَلَيْهِم بِكَأْسٍ مِّن مَّعِينٍ
Yutafu AAalayhim bika/sin min maAAeen

Hausa
 
Anã kẽwayãwa a kansu da hinjãlan giya, ta daga waɗansu marẽmari.

Ayah  37:46  الأية
بَيْضَاءَ لَذَّةٍ لِّلشَّارِبِينَ
Baydaa laththatin lishsharibeen

Hausa
 
Farã mai dãɗi ga mashãyan.

Ayah  37:47  الأية
لَا فِيهَا غَوْلٌ وَلَا هُمْ عَنْهَا يُنزَفُونَ
La feeha ghawlun walahum AAanha yunzafoon

Hausa
 
A cikinta bãbu jirĩ kuma ba su zama mãsu mãye daga gare ta ba,

Ayah  37:48  الأية
وَعِندَهُمْ قَاصِرَاتُ الطَّرْفِ عِينٌ
WaAAindahum qasiratu attarfiAAeen

Hausa
 
Kuma a wurinsu, akwai mãtan aure mãsu taƙaita kallonsu, mãsu manyan idãnu.

Ayah  37:49  الأية
كَأَنَّهُنَّ بَيْضٌ مَّكْنُونٌ
Kaannahunna baydun maknoon

Hausa
 
Kamar dai su ƙwai ne ɓõyayye.

Ayah  37:50  الأية
فَأَقْبَلَ بَعْضُهُمْ عَلَىٰ بَعْضٍ يَتَسَاءَلُونَ
Faaqbala baAAduhum AAala baAAdinyatasaaloon

Hausa
 
Sai sãshensu ya fuskanta a kan sãshe, sunã tambayar jũna.

Ayah  37:51  الأية
قَالَ قَائِلٌ مِّنْهُمْ إِنِّي كَانَ لِي قَرِينٌ
Qala qa-ilun minhum innee kanalee qareen

Hausa
 
Wani mai magana daga cikinsu ya ce: "Lalle ni wani abõki ya kasance a gare ni (a dũniya)."

Ayah  37:52  الأية
يَقُولُ أَإِنَّكَ لَمِنَ الْمُصَدِّقِينَ
Yaqoolu a-innaka lamina almusaddiqeen

Hausa
 
Yanã cewa, "Shin, kai lalle, kanã daga mãsu gaskatãwa ne?"

Ayah  37:53  الأية
أَإِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَامًا أَإِنَّا لَمَدِينُونَ
A-itha mitna wakunnaturaban waAAithaman a-innalamadeenoon

Hausa
 
"Ashe, idan muka mutu, kuma muka, kasance turɓaya da kasũsuwa, ashe, lalle, mũ tabbas waɗanda ake sãka wa ne?"

Ayah  37:54  الأية
قَالَ هَلْ أَنتُم مُّطَّلِعُونَ
Qala hal antum muttaliAAoon

Hausa
 
(Mai maganar) ya ce: "Shin, kõ ku, mãsu tsinkãya ne (mu gan shi)?"

Ayah  37:55  الأية
فَاطَّلَعَ فَرَآهُ فِي سَوَاءِ الْجَحِيمِ
FattalaAAa faraahu feesawa-i aljaheem

Hausa
 
Sai ya tsinkãya, sai ya gan shi a cikin tsakar Jahim.

Ayah  37:56  الأية
قَالَ تَاللهِ إِن كِدتَّ لَتُرْدِينِ
Qala tallahi in kidtalaturdeen

Hausa
 
Ya ce (masa), "Wallahi, lalle, kã yi kusa, haƙĩƙã, ka halakãni."

Ayah  37:57  الأية
وَلَوْلَا نِعْمَةُ رَبِّي لَكُنتُ مِنَ الْمُحْضَرِينَ
Walawla niAAmatu rabbee lakuntu minaalmuhdareen

Hausa
 
"Kuma bã dõmin ni'imar Ubangijĩna ba, lalle, dã na kasance daga waɗanda ake halartarwa (tãre da kai a cikin wutã)."

Ayah  37:58  الأية
أَفَمَا نَحْنُ بِمَيِّتِينَ
Afama nahnu bimayyiteen

Hausa
 
"Shin fa, ba mu zama mãsu mutuwa ba."

Ayah  37:59  الأية
إِلَّا مَوْتَتَنَا الْأُولَىٰ وَمَا نَحْنُ بِمُعَذَّبِينَ
Illa mawtatana al-oolawama nahnu bimuAAaththabeen

Hausa
 
"Sai mutuwarmu ta farko, kuma ba mu zama waɗanda ake azabtarwa ba?"

Ayah  37:60  الأية
إِنَّ هَٰذَا لَهُوَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ
Inna hatha lahuwa alfawzu alAAatheem

Hausa
 
Lalle, wannan shĩ ne babban rabo mai girma.

Ayah  37:61  الأية
لِمِثْلِ هَٰذَا فَلْيَعْمَلِ الْعَامِلُونَ
Limithli hatha falyaAAmali alAAamiloon

Hausa
 
Sabõda irin wannan, sai mãsu aiki su yi ta aikatãwa.

Ayah  37:62  الأية
أَذَٰلِكَ خَيْرٌ نُّزُلًا أَمْ شَجَرَةُ الزَّقُّومِ
Athalika khayrun nuzulan am shajaratuazzaqqoom

Hausa
 
Shin wancan shĩ ne mafi zama alhẽri ga liyafa kõ itãciyar zaƙƙũm?

Ayah  37:63  الأية
إِنَّا جَعَلْنَاهَا فِتْنَةً لِّلظَّالِمِينَ
Inna jaAAalnahafitnatan liththalimeen

Hausa
 
Lalle, Mũ, Mun sanya ta fitina ga. azzãlumai.

Ayah  37:64  الأية
إِنَّهَا شَجَرَةٌ تَخْرُجُ فِي أَصْلِ الْجَحِيمِ
Innaha shajaratun takhruju fee aslialjaheem

Hausa
 
Lalle ita wata itãciya ce wadda take fita daga asalin Jahĩm.

Ayah  37:65  الأية
طَلْعُهَا كَأَنَّهُ رُءُوسُ الشَّيَاطِينِ
TalAAuha kaannahu ruoosu ashshayateen

Hausa
 
Gundarta, kamar dai shi kãnun Shaiɗan ne.

Ayah  37:66  الأية
فَإِنَّهُمْ لَآكِلُونَ مِنْهَا فَمَالِئُونَ مِنْهَا الْبُطُونَ
Fa-innahum laakiloona minhafamali-oona minha albutoon

Hausa
 
To, lalle sũ haƙĩƙa mãsu ci ne daga gare ta. Sa'an nan mãsu cika cikuna ne daga gare ta.

Ayah  37:67  الأية
ثُمَّ إِنَّ لَهُمْ عَلَيْهَا لَشَوْبًا مِّنْ حَمِيمٍ
Thumma inna lahum AAalayha lashawbanmin hameem

Hausa
 
Sa'an nan lalle sunã da wani garwaye a kanta, daga ruwan zãfi.

Ayah  37:68  الأية
ثُمَّ إِنَّ مَرْجِعَهُمْ لَإِلَى الْجَحِيمِ
Thumma inna marjiAAahum la-ila aljaheem

Hausa
 
Sa'an nan lalle makomarsu, haƙĩƙa, zuwa ga Jãhĩm take.

Ayah  37:69  الأية
إِنَّهُمْ أَلْفَوْا آبَاءَهُمْ ضَالِّينَ
Innahum alfaw abaahum dalleen

Hausa
 
Lalle sũ, sun iske ubanninsu batattu.

Ayah  37:70  الأية
فَهُمْ عَلَىٰ آثَارِهِمْ يُهْرَعُونَ
Fahum AAala atharihimyuhraAAoon

Hausa
 
Sabõda haka sũ, a kan gurãbunsu, suke gaggãwa.

Ayah  37:71  الأية
وَلَقَدْ ضَلَّ قَبْلَهُمْ أَكْثَرُ الْأَوَّلِينَ
Walaqad dalla qablahum aktharual-awwaleen

Hausa
 
Kuma tabbas haƙĩƙa mafi yawan mutãnen farko sun ɓace a gabãninsu.

Ayah  37:72  الأية
وَلَقَدْ أَرْسَلْنَا فِيهِم مُّنذِرِينَ
Walaqad arsalna feehim munthireen

Hausa
 
Kuma tabbas haƙĩƙa, Mun aika mãsu gargaɗi a cikinsu.

Ayah  37:73  الأية
فَانظُرْ كَيْفَ كَانَ عَاقِبَةُ الْمُنذَرِينَ
Fanthur kayfa kanaAAaqibatu almunthareen

Hausa
 
Sai ka dũba yadda ãƙibar waɗanda aka yi wa gargaɗi ta kasance.

Ayah  37:74  الأية
إِلَّا عِبَادَ اللهِ الْمُخْلَصِينَ
Illa AAibada Allahialmukhlaseen

Hausa
 
Fãce bãyin Allah waɗanda aka tsarkake.

Ayah  37:75  الأية
وَلَقَدْ نَادَانَا نُوحٌ فَلَنِعْمَ الْمُجِيبُونَ
Walaqad nadana noohunfalaniAAma almujeeboon

Hausa
 
Kuma lalle, haƙĩƙa' Nũhu ya kira Mu. To, madalla da mãsu karɓãwa, Mu.

Ayah  37:76  الأية
وَنَجَّيْنَاهُ وَأَهْلَهُ مِنَ الْكَرْبِ الْعَظِيمِ
Wanajjaynahu waahlahu mina alkarbialAAatheem

Hausa
 
Kuma Mun tsĩrar da shi da mutãnensa daga bakin ciki babba.

Ayah  37:77  الأية
وَجَعَلْنَا ذُرِّيَّتَهُ هُمُ الْبَاقِينَ
WajaAAalna thurriyyatahu humualbaqeen

Hausa
 
Muka sanya zurriyarsa sunã mãsu wanzuwa.

Ayah  37:78  الأية
وَتَرَكْنَا عَلَيْهِ فِي الْآخِرِينَ
Watarakna AAalayhi fee al-akhireen

Hausa
 
Kuma Muka bar masa (yabo) a cikin jama'ar ƙarshe.

Ayah  37:79  الأية
سَلَامٌ عَلَىٰ نُوحٍ فِي الْعَالَمِينَ
Salamun AAala noohinfee alAAalameen

Hausa
 
Aminci ya tabbata ga Nũhu, a cikin halittu.

Ayah  37:80  الأية
إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجْزِي الْمُحْسِنِينَ
Inna kathalika najzee almuhsineen

Hausa
 
Lalle Mũ kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.

Ayah  37:81  الأية
إِنَّهُ مِنْ عِبَادِنَا الْمُؤْمِنِينَ
Innahu min AAibadinaalmu/mineen

Hausa
 
Lalle shi, yanã daga bãyinMu mũminai.

Ayah  37:82  الأية
ثُمَّ أَغْرَقْنَا الْآخَرِينَ
Thumma aghraqna al-akhareen

Hausa
 
Sã'an nan Muka nutsar da waɗansunsu.

Ayah  37:83  الأية
وَإِنَّ مِن شِيعَتِهِ لَإِبْرَاهِيمَ
Wa-inna min sheeAAatihi la-ibraheem

Hausa
 
Kuma lalle daga ƙungiyarsa, haƙĩƙa, Ibrahĩm yake.

Ayah  37:84  الأية
إِذْ جَاءَ رَبَّهُ بِقَلْبٍ سَلِيمٍ
Ith jaa rabbahu biqalbinsaleem

Hausa
 
A lõkacin da ya je wa dangijinsa da zũciya kuɓutacciya.

Ayah  37:85  الأية
إِذْ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوْمِهِ مَاذَا تَعْبُدُونَ
Ith qala li-abeehi waqawmihi mathataAAbudoon

Hausa
 
A lõkacin da ya ce wa ubansa da mutãnensa, "Mẽne ne kuke bautãwa?"

Ayah  37:86  الأية
أَئِفْكًا آلِهَةً دُونَ اللهِ تُرِيدُونَ
A-ifkan alihatan doona Allahitureedoon

Hausa
 
"Shin, ƙiren ƙarya (wãtau) gumãka, wanin Allah, kuke bautãwa?"

Ayah  37:87  الأية
فَمَا ظَنُّكُم بِرَبِّ الْعَالَمِينَ
Fama thannukum birabbialAAalameen

Hausa
 
"To, mẽne ne zatonku game da Ubangijin halittu?"

Ayah  37:88  الأية
فَنَظَرَ نَظْرَةً فِي النُّجُومِ
Fanathara nathratanfee annujoom

Hausa
 
Sai ya yi dũbi, dũba ta sõsai, a cikin taurãri.

Ayah  37:89  الأية
فَقَالَ إِنِّي سَقِيمٌ
Faqala innee saqeem

Hausa
 
Sã'an nan ya ce: "Nĩ mai rashin lãfiya ne."

Ayah  37:90  الأية
فَتَوَلَّوْا عَنْهُ مُدْبِرِينَ
Fatawallaw AAanhu mudbireen

Hausa
 
Sai suka jũya ga barinsa, sunã mãsu jũyãwa da bãya.

Ayah  37:91  الأية
فَرَاغَ إِلَىٰ آلِهَتِهِمْ فَقَالَ أَلَا تَأْكُلُونَ
Faragha ila alihatihimfaqala ala ta/kuloon

Hausa
 
Sai ya karkata zuwa ga gumãkansu, sa'an nan ya ce: "Ashe bã zã ku ci ba?

Ayah  37:92  الأية
مَا لَكُمْ لَا تَنطِقُونَ
Ma lakum la tantiqoon

Hausa
 
"Me ya sãme ku, bã ku magana?"

Ayah  37:93  الأية
فَرَاغَ عَلَيْهِمْ ضَرْبًا بِالْيَمِينِ
Faragha AAalayhim darban bilyameen

Hausa
 
Sai ya zuba dũka a kansu da hannun dãma.

Ayah  37:94  الأية
فَأَقْبَلُوا إِلَيْهِ يَزِفُّونَ
Faaqbaloo ilayhi yaziffoon

Hausa
 
Sai suka fuskanto zuwa gare shi, sunã gaggãwa.

Ayah  37:95  الأية
قَالَ أَتَعْبُدُونَ مَا تَنْحِتُونَ
Qala ataAAbudoona ma tanhitoon

Hausa
 
Ya ce, "Kunã bauta wa abin da kuke sassaƙawa,

Ayah  37:96  الأية
وَاللهُ خَلَقَكُمْ وَمَا تَعْمَلُونَ
Wallahu khalaqakum wamataAAmaloon

Hausa
 
"Alhãli, Allah ne Ya halitta ku game da abin da kuke aikatãwa?"

Ayah  37:97  الأية
قَالُوا ابْنُوا لَهُ بُنْيَانًا فَأَلْقُوهُ فِي الْجَحِيمِ
Qaloo ibnoo lahu bunyananfaalqoohu fee aljaheem

Hausa
 
Suka ce: "Ku gina wani gini sabõda shi, sa'an nan ku jẽfa shi a cikin Jahĩm."

Ayah  37:98  الأية
فَأَرَادُوا بِهِ كَيْدًا فَجَعَلْنَاهُمُ الْأَسْفَلِينَ
Faaradoo bihi kaydan fajaAAalnahumual-asfaleen

Hausa
 
Sabõda haka suka yi nufin makĩda game da shi. Sai Muka sanya su, sũ ne mafi ƙasƙanci.

Ayah  37:99  الأية
وَقَالَ إِنِّي ذَاهِبٌ إِلَىٰ رَبِّي سَيَهْدِينِ
Waqala innee thahibun ilarabbee sayahdeen

Hausa
 
Kuma (Ibrahĩm] ya ce: "Lalle, nĩ mai tafiya ne zuwa ga Ubangijĩna, zai shiryar da ni."

Ayah  37:100  الأية
رَبِّ هَبْ لِي مِنَ الصَّالِحِينَ
Rabbi hablee mina assaliheen

Hausa
 
"Ya Ubangijĩna! Ka bã ni (abõkin zama) daga sãlihan mutãne."

Ayah  37:101  الأية
فَبَشَّرْنَاهُ بِغُلَامٍ حَلِيمٍ
Fabashsharnahu bighulamin haleem

Hausa
 
Sai Muka yi masa bushãra da wani yãro mai haƙuri.

Ayah  37:102  الأية
فَلَمَّا بَلَغَ مَعَهُ السَّعْيَ قَالَ يَا بُنَيَّ إِنِّي أَرَىٰ فِي الْمَنَامِ أَنِّي أَذْبَحُكَ فَانظُرْ مَاذَا تَرَىٰ ۚ قَالَ يَا أَبَتِ افْعَلْ مَا تُؤْمَرُ ۖ سَتَجِدُنِي إِن شَاءَ اللهُ مِنَ الصَّابِرِينَ
Falamma balagha maAAahu assaAAyaqala ya bunayya innee ara fee almanamiannee athbahuka fanthur mathatara qala ya abati ifAAal ma tu/marusatajidunee in shaa Allahu mina assabireen

Hausa
 
To, a lõkacin da ya isa aiki tãre da shi, ya ce: "Ya ƙaramin ɗãna! Lalle ne inã gani, a ciki barci, lalle inã yanka ka. To, ka dũba mẽ ka gani?" (Yãron) ya ce: "Ya, Bãbãna! Ka aikata abin da aka umurce ka, zã ka sãme ni, in Allah Ya so, daga mãsu haƙuri."

Ayah  37:103  الأية
فَلَمَّا أَسْلَمَا وَتَلَّهُ لِلْجَبِينِ
Falamma aslama watallahuliljabeen

Hausa
 
To, a lõkacin da suka yi sallama, (Ibrahĩm) ya kãyar da shi ga gẽfen gõshinsa.

Ayah  37:104  الأية
وَنَادَيْنَاهُ أَن يَا إِبْرَاهِيمُ
Wanadaynahu an ya ibraheem

Hausa
 
Kuma Muka kira shi cẽwa "Ya Ibrahĩm!"

Ayah  37:105  الأية
قَدْ صَدَّقْتَ الرُّؤْيَا ۚ إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجْزِي الْمُحْسِنِينَ
Qad saddaqta arru/yainna kathalika najzee almuhsineen

Hausa
 
"Haƙĩƙa kã gaskata mafarkin." Lalle kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.

Ayah  37:106  الأية
إِنَّ هَٰذَا لَهُوَ الْبَلَاءُ الْمُبِينُ
Inna hatha lahuwa albalaoalmubeen

Hausa
 
Lalle wannan ita ce jarrabãwa bayyananna.

Ayah  37:107  الأية
وَفَدَيْنَاهُ بِذِبْحٍ عَظِيمٍ
Wafadaynahu bithibhinAAatheem

Hausa
 
Kuma Muka yi fansar yãron da wani abin yanka, mai girma.

Ayah  37:108  الأية
وَتَرَكْنَا عَلَيْهِ فِي الْآخِرِينَ
Watarakna AAalayhi fee al-akhireen

Hausa
 
Kuma Muka bar (yabo) a kansa a cikin mutãnen ƙarshe.

Ayah  37:109  الأية
سَلَامٌ عَلَىٰ إِبْرَاهِيمَ
Salamun AAala ibraheem

Hausa
 
Aminci ya tabbata ga Ibrãhĩm.

Ayah  37:110  الأية
كَذَٰلِكَ نَجْزِي الْمُحْسِنِينَ
Kathalika najzee almuhsineen

Hausa
 
Kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.

Ayah  37:111  الأية
إِنَّهُ مِنْ عِبَادِنَا الْمُؤْمِنِينَ
Innahu min AAibadinaalmu/mineen

Hausa
 
Lalle shĩ, yanã daga bãyinMu mũminai.

Ayah  37:112  الأية
وَبَشَّرْنَاهُ بِإِسْحَاقَ نَبِيًّا مِّنَ الصَّالِحِينَ
Wabashsharnahu bi-ishaqanabiyyan mina assaliheen

Hausa
 
Kuma Muka yi masa bushãra Da Is'hãƙa ya zama Annabi daga sãlihan mutãne.

Ayah  37:113  الأية
وَبَارَكْنَا عَلَيْهِ وَعَلَىٰ إِسْحَاقَ ۚ وَمِن ذُرِّيَّتِهِمَا مُحْسِنٌ وَظَالِمٌ لِّنَفْسِهِ مُبِينٌ
Wabarakna AAalayhi waAAalaishaqa wamin thurriyyatihima muhsinunwathalimun linafsihi mubeen

Hausa
 
Kuma Muka yi albarka a gare shi, kuma ga Is'hãka. Kuma daga cikin zurriyarsu akwai mai kyautatãwa da kuma maizãlunci dõmin kansa, mai bayyanãwa (ga zãluncin).

Ayah  37:114  الأية
وَلَقَدْ مَنَنَّا عَلَىٰ مُوسَىٰ وَهَارُونَ
Walaqad mananna AAala moosawaharoon

Hausa
 
Kuma lalle, Mun yi ni'ima ga Mũsã da Hãrũna.

Ayah  37:115  الأية
وَنَجَّيْنَاهُمَا وَقَوْمَهُمَا مِنَ الْكَرْبِ الْعَظِيمِ
Wanajjaynahuma waqawmahumamina alkarbi alAAatheem

Hausa
 
Kuma Muka tsĩrar da su da mutãnensu daga bakin ciki mai girma.

Ayah  37:116  الأية
وَنَصَرْنَاهُمْ فَكَانُوا هُمُ الْغَالِبِينَ
Wanasarnahum fakanoohumu alghalibeen

Hausa
 
Kuma Muka taimake su, sabõda haka suka kasance mãsu rinjãya.

Ayah  37:117  الأية
وَآتَيْنَاهُمَا الْكِتَابَ الْمُسْتَبِينَ
Waataynahuma alkitabaalmustabeen

Hausa
 
Kuma Muka ba su Littãfi mai iyãkar bayãni.

Ayah  37:118  الأية
وَهَدَيْنَاهُمَا الصِّرَاطَ الْمُسْتَقِيمَ
Wahadaynahuma assirataalmustaqeem

Hausa
 
Kuma Muka shiryar da su ga hanya mĩƙaƙƙiya.

Ayah  37:119  الأية
وَتَرَكْنَا عَلَيْهِمَا فِي الْآخِرِينَ
Watarakna AAalayhima fee al-akhireen

Hausa
 
Kuma Muka bar (yabo) a gare su a cikin mutãnen karshe.

Ayah  37:120  الأية
سَلَامٌ عَلَىٰ مُوسَىٰ وَهَارُونَ
Salamun AAala moosawaharoon

Hausa
 
Aminci ya tabbata ga Mũsã da Hãruna.

Ayah  37:121  الأية
إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجْزِي الْمُحْسِنِينَ
Inna kathalika najzee almuhsineen

Hausa
 
Lalle kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.

Ayah  37:122  الأية
إِنَّهُمَا مِنْ عِبَادِنَا الْمُؤْمِنِينَ
Innahuma min AAibadinaalmu/mineen

Hausa
 
Lalle, sunã daga bãyinMu mũminai.

Ayah  37:123  الأية
وَإِنَّ إِلْيَاسَ لَمِنَ الْمُرْسَلِينَ
Wa-inna ilyasa lamina almursaleen

Hausa
 
Kuma lalle Ilyãs, haƙĩƙa, yanã daga Manzanni.

Ayah  37:124  الأية
إِذْ قَالَ لِقَوْمِهِ أَلَا تَتَّقُونَ
Ith qala liqawmihi alatattaqoon

Hausa
 
A lõkacin da yake ce wa mutãnensa, "Ashe, bã zã ku yi taƙawa ba?"

Ayah  37:125  الأية
أَتَدْعُونَ بَعْلًا وَتَذَرُونَ أَحْسَنَ الْخَالِقِينَ
AtadAAoona baAAlan watatharoona ahsanaalkhaliqeen

Hausa
 
"Shin, kunã bauta wa Ba'al ne, kuma kunã barin Mafi kyautatãwar mãsu halitta?"

Ayah  37:126  الأية
اللهَ رَبَّكُمْ وَرَبَّ آبَائِكُمُ الْأَوَّلِينَ
Allaha rabbakum warabba aba-ikumual-awwaleen

Hausa
 
"Allah Ubangijinku,kuma Ubangijin ubanninku farko?"

Ayah  37:127  الأية
فَكَذَّبُوهُ فَإِنَّهُمْ لَمُحْضَرُونَ
Fakaththaboohu fa-innahum lamuhdaroon

Hausa
 
Sai suka ƙaryata shi. Sabõda haka sũ lalle waɗanda zã a halartãwa ne (a wutã).

Ayah  37:128  الأية
إِلَّا عِبَادَ اللهِ الْمُخْلَصِينَ
Illa AAibada Allahialmukhlaseen

Hausa
 
Sai bãyin Allah waɗanda aka tsarkake.

Ayah  37:129  الأية
وَتَرَكْنَا عَلَيْهِ فِي الْآخِرِينَ
Watarakna AAalayhi fee al-akhireen

Hausa
 
Kuma Muka bar (yabo) a gare shi, a cikin mutãnen ƙarshe.

Ayah  37:130  الأية
سَلَامٌ عَلَىٰ إِلْ يَاسِينَ
Salamun AAala il yaseen

Hausa
 
Aminci ya tabbata ga Ilyãs.

Ayah  37:131  الأية
إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجْزِي الْمُحْسِنِينَ
Inna kathalika najzee almuhsineen

Hausa
 
Lalle Mũ kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.

Ayah  37:132  الأية
إِنَّهُ مِنْ عِبَادِنَا الْمُؤْمِنِينَ
Innahu min AAibadinaalmu/mineen

Hausa
 
Lalle shĩ, yanã daga bãyinMu mũminai.

Ayah  37:133  الأية
وَإِنَّ لُوطًا لَّمِنَ الْمُرْسَلِينَ
Wa-inna lootan lamina almursaleen

Hausa
 
Kuma lalle Lũdu, haƙĩƙa, yanã daga Manzanni.

Ayah  37:134  الأية
إِذْ نَجَّيْنَاهُ وَأَهْلَهُ أَجْمَعِينَ
Ith najjaynahu waahlahuajmaAAeen

Hausa
 
A lõkacin da Muka tsĩrar da shi, da mutãnensa gabã ɗaya.

Ayah  37:135  الأية
إِلَّا عَجُوزًا فِي الْغَابِرِينَ
Illa AAajoozan fee alghabireen

Hausa
 
Sai wata tsõhuwa tanã a cikin mãsu wanzuwa (a cikin azãba).

Ayah  37:136  الأية
ثُمَّ دَمَّرْنَا الْآخَرِينَ
Thumma dammarna al-akhareen

Hausa
 
Sã'an nan Muka darkãke waɗansu mutãnen.

Ayah  37:137  الأية
وَإِنَّكُمْ لَتَمُرُّونَ عَلَيْهِم مُّصْبِحِينَ
Wa-innakum latamurroona AAalayhim musbiheen

Hausa
 
Kuma lalle kũ, haƙĩƙa, kunã shũɗewa a kansu, kunã mãsu asubanci.

Ayah  37:138  الأية
وَبِاللَّيْلِ ۗ أَفَلَا تَعْقِلُونَ
Wabillayli afala taAAqiloon

Hausa
 
Kuma da dare. Shin fa, bã zã ku hankalta ba?

Ayah  37:139  الأية
وَإِنَّ يُونُسَ لَمِنَ الْمُرْسَلِينَ
Wa-inna yoonusa lamina almursaleen

Hausa
 
Kuma lalle Yũnusa, haƙĩƙa, yanã daga Manzanni.

Ayah  37:140  الأية
إِذْ أَبَقَ إِلَى الْفُلْكِ الْمَشْحُونِ
Ith abaqa ila alfulki almashhoon

Hausa
 
A lõkacin da ya gudu zuwa ga jirgin ruwa wanda aka yi wa lõdi.

Ayah  37:141  الأية
فَسَاهَمَ فَكَانَ مِنَ الْمُدْحَضِينَ
Fasahama fakana mina almudhadeen

Hausa
 
Sã'an nan ya yi ƙuri'a, sai ya kasance a cikin waɗanda aka rinjaya.

Ayah  37:142  الأية
فَالْتَقَمَهُ الْحُوتُ وَهُوَ مُلِيمٌ
Faltaqamahu alhootu wahuwamuleem

Hausa
 
Sai kĩfi ya yi lõma da shi, alhãli kuwa yanã wanda ake zargi.

Ayah  37:143  الأية
فَلَوْلَا أَنَّهُ كَانَ مِنَ الْمُسَبِّحِينَ
Falawla annahu kana minaalmusabbiheen

Hausa
 
To, ba dõmin lalle shi ya kasance daga mãsu tasbĩhi ba,

Ayah  37:144  الأية
لَلَبِثَ فِي بَطْنِهِ إِلَىٰ يَوْمِ يُبْعَثُونَ
Lalabitha fee batnihi ilayawmi yubAAathoon

Hausa
 
Lalle dã ya zauna a cikin cikinsa har ya zuwa rãnar da zã a tãyar da su.

Ayah  37:145  الأية
فَنَبَذْنَاهُ بِالْعَرَاءِ وَهُوَ سَقِيمٌ
Fanabathnahu bilAAara-iwahuwa saqeem

Hausa
 
Sai Muka jẽfa shi ga wani fĩli alhãli kuwa yanã mai raunin rashin lãfiya.

Ayah  37:146  الأية
وَأَنبَتْنَا عَلَيْهِ شَجَرَةً مِّن يَقْطِينٍ
Waanbatna AAalayhi shajaratan minyaqteen

Hausa
 
Kuma Muka tsirar da wata itãciya ta kankana a kusa da shi.

Ayah  37:147  الأية
وَأَرْسَلْنَاهُ إِلَىٰ مِائَةِ أَلْفٍ أَوْ يَزِيدُونَ
Waarsalnahu ila mi-ati alfinaw yazeedoon

Hausa
 
Kuma Muka aika shi zuwa ga waɗansu mutãne dubuɗari, kõ sunã ƙaruwa (a kan haka).

Ayah  37:148  الأية
فَآمَنُوا فَمَتَّعْنَاهُمْ إِلَىٰ حِينٍ
Faamanoo famattaAAnahum ilaheen

Hausa
 
Sai suka yi ĩmãni sabõda haka Muka jiyar da su dãdi har wani lõkaci.

Ayah  37:149  الأية
فَاسْتَفْتِهِمْ أَلِرَبِّكَ الْبَنَاتُ وَلَهُمُ الْبَنُونَ
Fastaftihim alirabbika albanatuwalahumu albanoon

Hausa
 
Sabõda haka, ka tambaye su, "Shin, Ubangijinka ne da 'ya'ya mãtã, kuma su da ɗiya maza?"

Ayah  37:150  الأية
أَمْ خَلَقْنَا الْمَلَائِكَةَ إِنَاثًا وَهُمْ شَاهِدُونَ
Am khalaqna almala-ikata inathanwahum shahidoon

Hausa
 
Kõ kuma Mun halitta malã'iku mãtã ne, alhãli kuwa sũ sunãhalarce?

Ayah  37:151  الأية
أَلَا إِنَّهُم مِّنْ إِفْكِهِمْ لَيَقُولُونَ
Ala innahum min ifkihim layaqooloon

Hausa
 
To! Lalle sũ, daga ƙiren ƙaryarsu sunã cẽwa.

Ayah  37:152  الأية
وَلَدَ اللهُ وَإِنَّهُمْ لَكَاذِبُونَ
Walada Allahu wa-innahum lakathiboon

Hausa
 
"Allah Yã haihu," alhãli kuwa lalle sũ, haƙĩƙa maƙaryata ne.

Ayah  37:153  الأية
أَصْطَفَى الْبَنَاتِ عَلَى الْبَنِينَ
Astafa albanati AAalaalbaneen

Hausa
 
Shin, Yã zãɓi 'yã'ya mãtã ne a kan ɗiya maza?

Ayah  37:154  الأية
مَا لَكُمْ كَيْفَ تَحْكُمُونَ
Ma lakum kayfa tahkumoon

Hausa
 
Mẽ ya same ku? Yãya kuke hukuntãwa (wannanhukunci)?

Ayah  37:155  الأية
أَفَلَا تَذَكَّرُونَ
Afala tathakkaroon

Hausa
 
Shin, bã ku tunãni?

Ayah  37:156  الأية
أَمْ لَكُمْ سُلْطَانٌ مُّبِينٌ
Am lakum sultanun mubeen

Hausa
 
Ko kuma kunã da wani dalĩli bayyananne ne?

Ayah  37:157  الأية
فَأْتُوا بِكِتَابِكُمْ إِن كُنتُمْ صَادِقِينَ
Fa/too bikitabikum in kuntum sadiqeen

Hausa
 
To, ku zo da littãfinku idan kun kasance mãsu gaskiya.

Ayah  37:158  الأية
وَجَعَلُوا بَيْنَهُ وَبَيْنَ الْجِنَّةِ نَسَبًا ۚ وَلَقَدْ عَلِمَتِ الْجِنَّةُ إِنَّهُمْ لَمُحْضَرُونَ
WajaAAaloo baynahu wabayna aljinnatinasaban walaqad AAalimati aljinnatu innahum lamuhdaroon

Hausa
 
Kuma suka sanya nasaba a tsakãninSa da tsakãnin aljannu. Alhãli kuwa Lalle aljannu sun sani, "Lalle sũ, haƙĩƙa waɗanda ake halartarwa ne (a cikin wutã.)"

Ayah  37:159  الأية
سُبْحَانَ اللهِ عَمَّا يَصِفُونَ
Subhana Allahi AAammayasifoon

Hausa
 
Tsarki ya tabbata ga Allah daga abin da suke siffantãwa.

Ayah  37:160  الأية
إِلَّا عِبَادَ اللهِ الْمُخْلَصِينَ
Illa AAibada Allahialmukhlaseen

Hausa
 
Sai bãyin Allah waɗanda aka tsarkake.

Ayah  37:161  الأية
فَإِنَّكُمْ وَمَا تَعْبُدُونَ
Fa-innakum wama taAAbudoon

Hausa
 
To, lalle, ku da abin da kuke bautãwa,

Ayah  37:162  الأية
مَا أَنتُمْ عَلَيْهِ بِفَاتِنِينَ
Ma antum AAalayhi bifatineen

Hausa
 
Ba ku zama mãsu buwãya ba a gare Shi.

Ayah  37:163  الأية
إِلَّا مَنْ هُوَ صَالِ الْجَحِيمِ
Illa man huwa sali aljaheem

Hausa
 
Sai wanda yake mai shiga babbar wutã Jahĩm.

Ayah  37:164  الأية
وَمَا مِنَّا إِلَّا لَهُ مَقَامٌ مَّعْلُومٌ
Wama minna illa lahumaqamun maAAloom

Hausa
 
"Kuma bãbu kõwa daga cikinmu, fãce yanã da matsayi sananne."

Ayah  37:165  الأية
وَإِنَّا لَنَحْنُ الصَّافُّونَ
Wa-inna lanahnu assaffoon

Hausa
 
"Kuma lalle mu, haƙĩƙa, mũ ne mãsu yin sahu-sahu (dõmin ibãda)."

Ayah  37:166  الأية
وَإِنَّا لَنَحْنُ الْمُسَبِّحُونَ
Wa-inna lanahnu almusabbihoon

Hausa
 
"Kuma lalle mũ haƙĩƙa, mũ ne mãsu yin tasbĩhi."

Ayah  37:167  الأية
وَإِن كَانُوا لَيَقُولُونَ
Wa-in kanoo layaqooloon

Hausa
 
Kuma lalle sũ, sun kasance sunã cẽwa,

Ayah  37:168  الأية
لَوْ أَنَّ عِندَنَا ذِكْرًا مِّنَ الْأَوَّلِينَ
Law anna AAindana thikranmina al-awwaleen

Hausa
 
"Dã lalle munã da wani littãfi irin na mutãnen farko."

Ayah  37:169  الأية
لَكُنَّا عِبَادَ اللهِ الْمُخْلَصِينَ
Lakunna AAibada Allahialmukhlaseen

Hausa
 
"Lalle dã mun kasance bãyin Allah waɗanda aka tsarkake."

Ayah  37:170  الأية
فَكَفَرُوا بِهِ ۖ فَسَوْفَ يَعْلَمُونَ
Fakafaroo bihi fasawfa yaAAlamoon

Hausa
 
Sai suka kãfirta da shi. Sabõda haka zã su sani.

Ayah  37:171  الأية
وَلَقَدْ سَبَقَتْ كَلِمَتُنَا لِعِبَادِنَا الْمُرْسَلِينَ
Walaqad sabaqat kalimatuna liAAibadinaalmursaleen

Hausa
 
Kuma lalle, haƙĩƙa kalmarMu ta gabãta ga bãyinMu, Manzanni.

Ayah  37:172  الأية
إِنَّهُمْ لَهُمُ الْمَنصُورُونَ
Innahum lahumu almansooroon

Hausa
 
Lalle sũ, haƙĩƙa, sũ ne waɗanda ake taimako.

Ayah  37:173  الأية
وَإِنَّ جُندَنَا لَهُمُ الْغَالِبُونَ
Wa-inna jundana lahumu alghaliboon

Hausa
 
Kuma lalle rundunarMu, haƙĩƙa, sũ ne marinjaya.

Ayah  37:174  الأية
فَتَوَلَّ عَنْهُمْ حَتَّىٰ حِينٍ
Fatawalla AAanhum hatta heen

Hausa
 
Sabõda haka juya daga barinsu, har a wani lõkaci.

Ayah  37:175  الأية
وَأَبْصِرْهُمْ فَسَوْفَ يُبْصِرُونَ
Waabsirhum fasawfa yubsiroon

Hausa
 
Ka nũna musu (gaskiya), da haka zã su dinga gani.

Ayah  37:176  الأية
أَفَبِعَذَابِنَا يَسْتَعْجِلُونَ
AfabiAAathabina yastaAAjiloon

Hausa
 
Shin fa, da azabarMu suke nẽman gaggãwa?

Ayah  37:177  الأية
فَإِذَا نَزَلَ بِسَاحَتِهِمْ فَسَاءَ صَبَاحُ الْمُنذَرِينَ
Fa-itha nazala bisahatihimfasaa sabahu almunthareen

Hausa
 
To, idan ta sauka ga farfãjiyarsu, to, sãfiyar wadanda ake yi wa gargaɗi ta mũnana.

Ayah  37:178  الأية
وَتَوَلَّ عَنْهُمْ حَتَّىٰ حِينٍ
Watawalla AAanhum hatta heen

Hausa
 
Kuma ka jũya daga barinsu har a wani lõkaci.

Ayah  37:179  الأية
وَأَبْصِرْ فَسَوْفَ يُبْصِرُونَ
Waabsir fasawfa yubsiroon

Hausa
 
Ka nũna (musu gaskiya), da haka zã su dinga nũnãwa.

Ayah  37:180  الأية
سُبْحَانَ رَبِّكَ رَبِّ الْعِزَّةِ عَمَّا يَصِفُونَ
Subhana rabbika rabbi alAAizzatiAAamma yasifoon

Hausa
 
Tsarki ya tabbata ga Ubangijinka, Ubangijin rinjãye, daga barin abin da suke siffantãwa.

Ayah  37:181  الأية
وَسَلَامٌ عَلَى الْمُرْسَلِينَ
Wasalamun AAala almursaleen

Hausa
 
Kuma aminci ya tabbata ga Manzanni.

Ayah  37:182  الأية
وَالْحَمْدُ لِلَّهِ رَبِّ الْعَالَمِينَ
Walhamdu lillahirabbi alAAalameen

Hausa
 
Kuma gõdiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.




© EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us