Prev  

89. Surah Al-Fajr سورة الفجر

  Next  



Ayah  89:1  الأية
    +/- -/+  
بِسْم ِ اللهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ

Ayah  89:2  الأية
    +/- -/+  

Ayah  89:3  الأية
    +/- -/+  

Ayah  89:4  الأية
    +/- -/+  

Ayah  89:5  الأية
    +/- -/+  
هَلْ فِي ذَٰلِكَ قَسَمٌ لِّذِي حِجْرٍ
Hausa
 
Ko a cikin waɗannan akwai abin rantsuwa ga mai hankali (da yake kange shi daga zunubi)?

Ayah  89:6  الأية
    +/- -/+  
أَلَمْ تَرَ كَيْفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِعَادٍ
Hausa
 
Ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata da Ãdãwa ba?

Ayah  89:7  الأية
    +/- -/+  

Ayah  89:8  الأية
    +/- -/+  
الَّتِي لَمْ يُخْلَقْ مِثْلُهَا فِي الْبِلَادِ
Hausa
 
Waɗanda ba a halitta kwatankwacinsu ba a cikin garũruwa (na dũniya).

Ayah  89:9  الأية
    +/- -/+  
وَثَمُودَ الَّذِينَ جَابُوا الصَّخْرَ بِالْوَادِ
Hausa
 
Da samũdãwa waɗanda suka fasa duwãtsu a cikin Wadi suka yi gidãje)?

Ayah  89:10  الأية
    +/- -/+  

Ayah  89:11  الأية
    +/- -/+  
الَّذِينَ طَغَوْا فِي الْبِلَادِ
Hausa
 
Waɗanda suka ƙẽtare iyãkarsu, a cikin garũruwa?

Ayah  89:12  الأية
    +/- -/+  

Ayah  89:13  الأية
    +/- -/+  
فَصَبَّ عَلَيْهِمْ رَبُّكَ سَوْطَ عَذَابٍ
Hausa
 
Sabõda haka Ubangijinka Ya zuba musu bũlãlar azãba.

Ayah  89:14  الأية
    +/- -/+  

Ayah  89:15  الأية
    +/- -/+  
فَأَمَّا الْإِنسَانُ إِذَا مَا ابْتَلَاهُ رَبُّهُ فَأَكْرَمَهُ وَنَعَّمَهُ فَيَقُولُ رَبِّي أَكْرَمَنِ
Hausa
 
To, amma fa mutum idan Ubangijibsa Ya jarraba shi, wãto Yã girmama shi kuma Ya yi masa ni'ima, sai ya ce: "Ubangijina Ya girmama ni."

Ayah  89:16  الأية
    +/- -/+  
وَأَمَّا إِذَا مَا ابْتَلَاهُ فَقَدَرَ عَلَيْهِ رِزْقَهُ فَيَقُولُ رَبِّي أَهَانَنِ
Hausa
 
Kuma idan Ya jarraba shi, wãto Ya ƙuntata masa abincinsa, sai ya ce: "Ubangijina Ya walãkanta ni."

Ayah  89:17  الأية
    +/- -/+  
كَلَّا ۖ بَل لَّا تُكْرِمُونَ الْيَتِيمَ
Hausa
 
A'aha! Bari wannan, ai bã ku girmama marãya!

Ayah  89:18  الأية
    +/- -/+  
وَلَا تَحَاضُّونَ عَلَىٰ طَعَامِ الْمِسْكِينِ
Hausa
 
Bã ku kwaɗaitã wa jũnanku ga (tattalin) abincin matalauci!

Ayah  89:19  الأية
    +/- -/+  
وَتَأْكُلُونَ التُّرَاثَ أَكْلًا لَّمًّا
Hausa
 
Kuma kuna cin dũkiyar gãdo, ci na tãrãwa.

Ayah  89:20  الأية
    +/- -/+  

Ayah  89:21  الأية
    +/- -/+  
كَلَّا إِذَا دُكَّتِ الْأَرْضُ دَكًّا دَكًّا
Hausa
 
A'aha! Idan aka niƙa ƙasa niƙewa sosai.

Ayah  89:22  الأية
    +/- -/+  
وَجَاءَ رَبُّكَ وَالْمَلَكُ صَفًّا صَفًّا
Hausa
 
Kuma Ubangijinka Ya zo, alhãli malã'iku na jẽre, safũ- safu.

Ayah  89:23  الأية
    +/- -/+  
وَجِيءَ يَوْمَئِذٍ بِجَهَنَّمَ ۚ يَوْمَئِذٍ يَتَذَكَّرُ الْإِنسَانُ وَأَنَّىٰ لَهُ الذِّكْرَىٰ
Hausa
 
Kuma a ranar nan aka zo da Jahannama. A ranar nan mutum zai yi tunãni. To, inã fa tunãni yake a gare shi!

Ayah  89:24  الأية
    +/- -/+  
يَقُولُ يَا لَيْتَنِي قَدَّمْتُ لِحَيَاتِي
Hausa
 
Yana dinga cẽwa, "Kaitona, dã na gabatar (da aikin ƙwarai) domin rãyuwata!"

Ayah  89:25  الأية
    +/- -/+  
فَيَوْمَئِذٍ لَّا يُعَذِّبُ عَذَابَهُ أَحَدٌ
Hausa
 
To, a rãnar nan bãbu wani mai yin azãba irin azãbar Allah.

Ayah  89:26  الأية
    +/- -/+  

Ayah  89:27  الأية
    +/- -/+  

Ayah  89:28  الأية
    +/- -/+  
ارْجِعِي إِلَىٰ رَبِّكِ رَاضِيَةً مَّرْضِيَّةً
Hausa
 
Ka koma zuwa ga Ubangijinka, alhãli kana mai yarda (da abin da Ya ƙaddara maka a dũniya) abar yardarwa (da sakamakon da zã a ba ka a Lãhira).

Ayah  89:29  الأية
    +/- -/+  
فَادْخُلِي فِي عِبَادِي
Hausa
 
Sabõbda haka, ka shiga cikin bãyiNa (mãsu bin umurui a dũniya).

Ayah  89:30  الأية
    +/- -/+  
 


© EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us