« Prev

111. Surah Al-Masad سورة المسد

Next »



First Ayah   1   الأية الأولي
بِسْم ِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
تَبَّتْ يَدَا أَبِي لَهَبٍ وَتَبَّ
Hausa
 
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.

Ayah   111:2   الأية
مَا أَغْنَىٰ عَنْهُ مَالُهُ وَمَا كَسَبَ
Hausa
 
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.

Ayah   111:3   الأية
سَيَصْلَىٰ نَارًا ذَاتَ لَهَبٍ
Hausa
 
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.

Ayah   111:4   الأية
وَامْرَأَتُهُ حَمَّالَةَ الْحَطَبِ
Hausa
 
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).

Ayah   111:5   الأية
فِي جِيدِهَا حَبْلٌ مِّن مَّسَدٍ
Hausa
 
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).
 


© EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us