Prev  

75. Surah Al-Qiyâmah سورة القيامة

  Next  



Ayah  75:1  الأية
    +/- -/+  
بِسْم ِ اللهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
لَا أُقْسِمُ بِيَوْمِ الْقِيَامَةِ
Hausa
 
Bã sai Nã yi rantsuwa da Rãnar ¡iyãma ba.

Ayah  75:2  الأية
    +/- -/+  
وَلَا أُقْسِمُ بِالنَّفْسِ اللَّوَّامَةِ
Hausa
 
Bã sai Nã yi rantsuwa da rai mai yawan zargin kansa ba.

Ayah  75:3  الأية
    +/- -/+  
أَيَحْسَبُ الْإِنسَانُ أَلَّن نَّجْمَعَ عِظَامَهُ
Hausa
 
Sin, mutum yana zaton cẽwa bã zã Mu tãra ƙasusuwansa ba?

Ayah  75:4  الأية
    +/- -/+  
بَلَىٰ قَادِرِينَ عَلَىٰ أَن نُّسَوِّيَ بَنَانَهُ
Hausa
 
Na'am! Mãsu ĩkon yi Muke a kan Mu daidaita gaɓõɓin yãtsunsa.

Ayah  75:5  الأية
    +/- -/+  
بَلْ يُرِيدُ الْإِنسَانُ لِيَفْجُرَ أَمَامَهُ
Hausa
 
Ba haka ba! Mutum so yake, ya yi fãjirci, ya ƙaryata abin da yake a gabansa.

Ayah  75:6  الأية
    +/- -/+  
يَسْأَلُ أَيَّانَ يَوْمُ الْقِيَامَةِ
Hausa
 
Yanã tambaya: "Yaushe ne Rãnar ¡iyãma?"

Ayah  75:7  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:8  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:9  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:10  الأية
    +/- -/+  
يَقُولُ الْإِنسَانُ يَوْمَئِذٍ أَيْنَ الْمَفَرُّ
Hausa
 
Mutum zai ce a rãn nan "Ina wurin gudu?"

Ayah  75:11  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:12  الأية
    +/- -/+  
إِلَىٰ رَبِّكَ يَوْمَئِذٍ الْمُسْتَقَرُّ
Hausa
 
zuwa ga Ubangijinka wurin tabbata, a rãnar nan, yake.

Ayah  75:13  الأية
    +/- -/+  
يُنَبَّأُ الْإِنسَانُ يَوْمَئِذٍ بِمَا قَدَّمَ وَأَخَّرَ
Hausa
 
Ana gayã wa mutum, a rãnar nan, abin da ya gabatar da wanda ya jinkirtar.

Ayah  75:14  الأية
    +/- -/+  
بَلِ الْإِنسَانُ عَلَىٰ نَفْسِهِ بَصِيرَةٌ
Hausa
 
Ba haka ba! Mutum, ga abin da ya shafi kansa, masani ne.

Ayah  75:15  الأية
    +/- -/+  
وَلَوْ أَلْقَىٰ مَعَاذِيرَهُ
Hausa
 
Kuma ko da yã jẽfa uzurorinsa (bã zã a saurãre shi ba).

Ayah  75:16  الأية
    +/- -/+  
لَا تُحَرِّكْ بِهِ لِسَانَكَ لِتَعْجَلَ بِهِ
Hausa
 
Kada ka mõtsar da harshenka game da shi dõmin ka yi gaugãwar riƙe shi (Alƙur'ãni).

Ayah  75:17  الأية
    +/- -/+  
إِنَّ عَلَيْنَا جَمْعَهُ وَقُرْآنَهُ
Hausa
 
Lalle ne, wãjibi ne a gare Mu, Mu tãra shi. Mu (tsare maka) karãtunsa.

Ayah  75:18  الأية
    +/- -/+  
فَإِذَا قَرَأْنَاهُ فَاتَّبِعْ قُرْآنَهُ
Hausa
 
To idan Muka karanta shi sai ka bi karatunsa.

Ayah  75:19  الأية
    +/- -/+  
ثُمَّ إِنَّ عَلَيْنَا بَيَانَهُ
Hausa
 
sa'an nan, lalle wãjibi ne a gare Mu, bayãninsa.

Ayah  75:20  الأية
    +/- -/+  
كَلَّا بَلْ تُحِبُّونَ الْعَاجِلَةَ
Hausa
 
A'aha! Bã haka ba kunã son mai gaugawar nan (duniya) ne.

Ayah  75:21  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:22  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:23  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:24  الأية
    +/- -/+  
وَوُجُوهٌ يَوْمَئِذٍ بَاسِرَةٌ
Hausa
 
Wasu huskõki, a rãnar nan, mãsu gintsẽwa ne.

Ayah  75:25  الأية
    +/- -/+  
تَظُنُّ أَن يُفْعَلَ بِهَا فَاقِرَةٌ
Hausa
 
Sunã zaton a sako musu masĩfa mai karya tsatso.

Ayah  75:26  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:27  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:28  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:29  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:30  الأية
    +/- -/+  
إِلَىٰ رَبِّكَ يَوْمَئِذٍ الْمَسَاقُ
Hausa
 
Zuwa ga Ubangijinka, a rãnar nan, magargaɗa take.

Ayah  75:31  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:32  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:33  الأية
    +/- -/+  
ثُمَّ ذَهَبَ إِلَىٰ أَهْلِهِ يَتَمَطَّىٰ
Hausa
 
Sa'an nan, ya tafi zuwa ga mutãnensa, yana tãƙama.

Ayah  75:34  الأية
    +/- -/+  

Ayah  75:35  الأية
    +/- -/+  
ثُمَّ أَوْلَىٰ لَكَ فَأَوْلَىٰ
Hausa
 
Sa'an nan, wata halaka tã tabbata a gare ka dõmin tã fi dãce wa.

Ayah  75:36  الأية
    +/- -/+  
أَيَحْسَبُ الْإِنسَانُ أَن يُتْرَكَ سُدًى
Hausa
 
Shin, mutum nã zaton a bar shi sagaga (wãto bãbu nufin kõme game da shi) ?

Ayah  75:37  الأية
    +/- -/+  
أَلَمْ يَكُ نُطْفَةً مِّن مَّنِيٍّ يُمْنَىٰ
Hausa
 
Bai kasance iɗgo na maniyyi ba, wanda ake jefarwa( a cikin mahaifa)

Ayah  75:38  الأية
    +/- -/+  
ثُمَّ كَانَ عَلَقَةً فَخَلَقَ فَسَوَّىٰ
Hausa
 
Sa'an nan, ya zama gudan jini, sa'an nan Allah Ya halitta shi, sa'an nan Ya daidaita gaɓõɓinsa;

Ayah  75:39  الأية
    +/- -/+  
فَجَعَلَ مِنْهُ الزَّوْجَيْنِ الذَّكَرَ وَالْأُنثَىٰ
Hausa
 
Sa'an nan, Ya sanya daga gare shi, nau'i biyu: namiji damace?

Ayah  75:40  الأية
    +/- -/+  
أَلَيْسَ ذَٰلِكَ بِقَادِرٍ عَلَىٰ أَن يُحْيِيَ الْمَوْتَىٰ
Hausa
 
Ashẽ wannan bai zama Mai iko ba bisa ga rãyar da matattu? 
 


© EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us