Prev  

56. Surah Al-Wâqi'ah سورة الواقعة

  Next  



Ayah  56:1  الأية
    +/- -/+  
بِسْم ِ اللهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ

Ayah  56:2  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:3  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:4  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:5  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:6  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:7  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:8  الأية
    +/- -/+  
فَأَصْحَابُ الْمَيْمَنَةِ مَا أَصْحَابُ الْمَيْمَنَةِ
Hausa
 
Watau mazõwa dãma. Mẽne ne mazõwa dãma?

Ayah  56:9  الأية
    +/- -/+  
وَأَصْحَابُ الْمَشْأَمَةِ مَا أَصْحَابُ الْمَشْأَمَةِ
Hausa
 
Da mazõwa hagu. Mẽne ne mazõwa hagu?

Ayah  56:10  الأية
    +/- -/+  
وَالسَّابِقُونَ السَّابِقُونَ
Hausa
 
Da waɗanda suka tsẽre.Sũ wɗanda suka tsẽren nan,

Ayah  56:11  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:12  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:13  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:14  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:15  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:16  الأية
    +/- -/+  
مُّتَّكِئِينَ عَلَيْهَا مُتَقَابِلِينَ
Hausa
 
Sunã gincire a kansu, sunã mãsu kallon jũna.

Ayah  56:17  الأية
    +/- -/+  
يَطُوفُ عَلَيْهِمْ وِلْدَانٌ مُّخَلَّدُونَ
Hausa
 
Wasu yara samãri na dindindin gẽwaya a kansu.

Ayah  56:18  الأية
    +/- -/+  
بِأَكْوَابٍ وَأَبَارِيقَ وَكَأْسٍ مِّن مَّعِينٍ
Hausa
 
Da wasu kõfuna da shantula da hinjãlai daga (giya) mai ɓuɓɓuga.

Ayah  56:19  الأية
    +/- -/+  
لَّا يُصَدَّعُونَ عَنْهَا وَلَا يُنزِفُونَ
Hausa
 
Bã a sanya musu cĩwon jirĩ sabõda ita, kuma bã su buguwa.

Ayah  56:20  الأية
    +/- -/+  
وَفَاكِهَةٍ مِّمَّا يَتَخَيَّرُونَ
Hausa
 
Da wasu 'ya'yan itãcen marmari daga irin waɗanda suke zãɓe.

Ayah  56:21  الأية
    +/- -/+  
وَلَحْمِ طَيْرٍ مِّمَّا يَشْتَهُونَ
Hausa
 
Da nãman tsuntsãye daga wanda suke ganin sha'awa.

Ayah  56:22  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:23  الأية
    +/- -/+  
كَأَمْثَالِ اللُّؤْلُؤِ الْمَكْنُونِ
Hausa
 
Kamar misãlan lu'ulu'u wanda aka ɓõye.

Ayah  56:24  الأية
    +/- -/+  
جَزَاءً بِمَا كَانُوا يَعْمَلُونَ
Hausa
 
A kan sakamakon, dõmin abin da suka kasance sunã aikatãwa.

Ayah  56:25  الأية
    +/- -/+  
لَا يَسْمَعُونَ فِيهَا لَغْوًا وَلَا تَأْثِيمًا
Hausa
 
Bã su jin wata yãsassar magana a cikinta, kuma bã su jin sun yi laifi.

Ayah  56:26  الأية
    +/- -/+  
إِلَّا قِيلًا سَلَامًا سَلَامًا
Hausa
 
Sai dai wata magana (mai dãɗi): Salãmun, Salãmun.

Ayah  56:27  الأية
    +/- -/+  
وَأَصْحَابُ الْيَمِينِ مَا أَصْحَابُ الْيَمِينِ
Hausa
 
Da mazõwa dãma. Mẽne ne mazõwa dãma?

Ayah  56:28  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:29  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:30  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:31  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:32  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:33  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:34  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:35  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:36  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:37  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:38  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:39  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:40  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:41  الأية
    +/- -/+  
وَأَصْحَابُ الشِّمَالِ مَا أَصْحَابُ الشِّمَالِ
Hausa
 
Mazõwa hagu, Mẽne ne mazõwa hagu?

Ayah  56:42  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:43  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:44  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:45  الأية
    +/- -/+  
إِنَّهُمْ كَانُوا قَبْلَ ذَٰلِكَ مُتْرَفِينَ
Hausa
 
Lalle sũ, sun kasance a gabãnin wannan waɗanda aka jiyar dãɗi.

Ayah  56:46  الأية
    +/- -/+  
وَكَانُوا يُصِرُّونَ عَلَى الْحِنثِ الْعَظِيمِ
Hausa
 
Kuma sun kasance sunã dõgẽwa a kan mummũnan zunubi mai girma.

Ayah  56:47  الأية
    +/- -/+  
وَكَانُوا يَقُولُونَ أَئِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَامًا أَإِنَّا لَمَبْعُوثُونَ
Hausa
 
Kuma sun kasance sunã cẽwa: "Shin idan mun mutukuma muko kasance turɓãya da ƙasũsuwa shin lalle mũ waɗanda zã a kõma rãyarwa ne haƙĩƙatan?"

Ayah  56:48  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:49  الأية
    +/- -/+  
قُلْ إِنَّ الْأَوَّلِينَ وَالْآخِرِينَ
Hausa
 
Ka ce: "Lalle mutãnen farko da na ƙarshe."

Ayah  56:50  الأية
    +/- -/+  
لَمَجْمُوعُونَ إِلَىٰ مِيقَاتِ يَوْمٍ مَّعْلُومٍ
Hausa
 
"Tabbas, waɗanda ake tãrãwa ne a cikin wani yini sananne."

Ayah  56:51  الأية
    +/- -/+  
ثُمَّ إِنَّكُمْ أَيُّهَا الضَّالُّونَ الْمُكَذِّبُونَ
Hausa
 
"Sa'an nan lalle ku, ya kũ ɓatattu, mãsu ƙaryatãwa!"

Ayah  56:52  الأية
    +/- -/+  
لَآكِلُونَ مِن شَجَرٍ مِّن زَقُّومٍ
Hausa
 
"Lalle mãsu cĩ ne daga wata itãciya ta zaƙƙum (ɗanyen wutã)."

Ayah  56:53  الأية
    +/- -/+  
فَمَالِئُونَ مِنْهَا الْبُطُونَ
Hausa
 
"Har za ku zama mãsu cika cikunna daga gare ta."

Ayah  56:54  الأية
    +/- -/+  
فَشَارِبُونَ عَلَيْهِ مِنَ الْحَمِيمِ
Hausa
 
"Sa'an nan kuma mãsu shã ne, a kan wannan abin cin, daga ruwan zãfi."

Ayah  56:55  الأية
    +/- -/+  
فَشَارِبُونَ شُرْبَ الْهِيمِ
Hausa
 
"Ku zama mãsu shã irin shan rãƙuma mãsu ƙishirwa."

Ayah  56:56  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:57  الأية
    +/- -/+  
نَحْنُ خَلَقْنَاكُمْ فَلَوْلَا تُصَدِّقُونَ
Hausa
 
Mũ ne Muka halitta ku, to, don me bã zã ku gaskata ba?

Ayah  56:58  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:59  الأية
    +/- -/+  
أَأَنتُمْ تَخْلُقُونَهُ أَمْ نَحْنُ الْخَالِقُونَ
Hausa
 
Shin kũ ne kuke halitta shi, kõ kuwa mũ ne Mãsu halittãwa?

Ayah  56:60  الأية
    +/- -/+  
نَحْنُ قَدَّرْنَا بَيْنَكُمُ الْمَوْتَ وَمَا نَحْنُ بِمَسْبُوقِينَ
Hausa
 
Mũ ne Muka ƙaddara mutuwa a tsakãninku, kuma ba Mu zama Mãsu gajiyãwa ba,

Ayah  56:61  الأية
    +/- -/+  
عَلَىٰ أَن نُّبَدِّلَ أَمْثَالَكُمْ وَنُنشِئَكُمْ فِي مَا لَا تَعْلَمُونَ
Hausa
 
A kan Mu musanya waɗansu (mutãne) kamarku, kuma Mu mayar da ku a cikin wata halitta da ba ku sani ba.

Ayah  56:62  الأية
    +/- -/+  
وَلَقَدْ عَلِمْتُمُ النَّشْأَةَ الْأُولَىٰ فَلَوْلَا تَذَكَّرُونَ
Hausa
 
Kuma lalle, ne haƙĩƙa, kun san halittar farko, to, don me ba zã ku yi tunãni ba?

Ayah  56:63  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:64  الأية
    +/- -/+  
أَأَنتُمْ تَزْرَعُونَهُ أَمْ نَحْنُ الزَّارِعُونَ
Hausa
 
Shin, kũ ne ke tsirar da shi kõ kuwa Mũ ne Mãsu tsirarwa?

Ayah  56:65  الأية
    +/- -/+  
لَوْ نَشَاءُ لَجَعَلْنَاهُ حُطَامًا فَظَلْتُمْ تَفَكَّهُونَ
Hausa
 
Dã Munã so lalle, da Mun sanya shi bũsasshiyar ciyãwa,sai ku yini kunã mãmãkin bãƙin ciki.

Ayah  56:66  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:67  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:68  الأية
    +/- -/+  
أَفَرَأَيْتُمُ الْمَاءَ الَّذِي تَشْرَبُونَ
Hausa
 
Shin, kuma kun ga ruwa wannan da kuke sha?

Ayah  56:69  الأية
    +/- -/+  
أَأَنتُمْ أَنزَلْتُمُوهُ مِنَ الْمُزْنِ أَمْ نَحْنُ الْمُنزِلُونَ
Hausa
 
Shin, kũ ne kuke saukar da shi daga girgije, kõ kuwa Mũne Mãsu saukarwa?

Ayah  56:70  الأية
    +/- -/+  
لَوْ نَشَاءُ جَعَلْنَاهُ أُجَاجًا فَلَوْلَا تَشْكُرُونَ
Hausa
 
Dã Mun so, dã Mun mayar da shi ruwan zartsi. To don me bã ku gõdẽwa?

Ayah  56:71  الأية
    +/- -/+  
أَفَرَأَيْتُمُ النَّارَ الَّتِي تُورُونَ
Hausa
 
Shin, kuma kun ga wutã wannan da kuke ƙyastãwa?

Ayah  56:72  الأية
    +/- -/+  
أَأَنتُمْ أَنشَأْتُمْ شَجَرَتَهَا أَمْ نَحْنُ الْمُنشِئُونَ
Hausa
 
Shin, kũ ne kuke ƙagã halittar itãciyarta, kõ kuwa Mũ ne Mãsu ƙãgãwa?

Ayah  56:73  الأية
    +/- -/+  
نَحْنُ جَعَلْنَاهَا تَذْكِرَةً وَمَتَاعًا لِّلْمُقْوِينَ
Hausa
 
Mũ ne Muka sanya ta wata abar wa'azi da jin dãɗi ga matafiya a cikin jẽji.

Ayah  56:74  الأية
    +/- -/+  
فَسَبِّحْ بِاسْمِ رَبِّكَ الْعَظِيمِ
Hausa
 
Sai ka tsarkake sũnan Ubangijinka Mai girma.

Ayah  56:75  الأية
    +/- -/+  
فَلَا أُقْسِمُ بِمَوَاقِعِ النُّجُومِ
Hausa
 
To, bã sai Na yi rantsuwa ba da lõkutan fãɗuwar taurãri.

Ayah  56:76  الأية
    +/- -/+  
وَإِنَّهُ لَقَسَمٌ لَّوْ تَعْلَمُونَ عَظِيمٌ
Hausa
 
Kuma lalle ne' haƙĩƙa, rantsuwa ce mai girma, dã kun sani.

Ayah  56:77  الأية
    +/- -/+  
إِنَّهُ لَقُرْآنٌ كَرِيمٌ
Hausa
 
Lalle shi (wannan littãfi), haƙĩƙa, abin karantãwa ne mai daraja.

Ayah  56:78  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:79  الأية
    +/- -/+  
لَّا يَمَسُّهُ إِلَّا الْمُطَهَّرُونَ
Hausa
 
Bãbu mai shãfa shi fãce waɗanda aka tsarkake.

Ayah  56:80  الأية
    +/- -/+  
تَنزِيلٌ مِّن رَّبِّ الْعَالَمِينَ
Hausa
 
Wanda aka saukar ne daga Ubangijin halitta.

Ayah  56:81  الأية
    +/- -/+  
أَفَبِهَٰذَا الْحَدِيثِ أَنتُم مُّدْهِنُونَ
Hausa
 
Shin, to, wannan lãbãrin ne kuke mãsu wulãkantãwa?

Ayah  56:82  الأية
    +/- -/+  
وَتَجْعَلُونَ رِزْقَكُمْ أَنَّكُمْ تُكَذِّبُونَ
Hausa
 
Kuma kunã sanya arzikinku ( game da shi) lalle kũ, ku ƙaryata (shi)?

Ayah  56:83  الأية
    +/- -/+  
فَلَوْلَا إِذَا بَلَغَتِ الْحُلْقُومَ
Hausa
 
To, don me idan rai ya kai ga maƙõshi? (Kusa da mutuwa).

Ayah  56:84  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:85  الأية
    +/- -/+  
وَنَحْنُ أَقْرَبُ إِلَيْهِ مِنكُمْ وَلَٰكِن لَّا تُبْصِرُونَ
Hausa
 
Kuma Mũ ne mafi kusanta gare shi daga gare ku, to, amma kũ bã ku gani.

Ayah  56:86  الأية
    +/- -/+  
فَلَوْلَا إِن كُنتُمْ غَيْرَ مَدِينِينَ
Hausa
 
To, don me in dai kun kasance bã waɗanda zã a yi wa sakamako ba?

Ayah  56:87  الأية
    +/- -/+  
تَرْجِعُونَهَا إِن كُنتُمْ صَادِقِينَ
Hausa
 
Ku mayar da shi (cikin jikinsa) har idan kun kasance mãsu gaskiya .

Ayah  56:88  الأية
    +/- -/+  
فَأَمَّا إِن كَانَ مِنَ الْمُقَرَّبِينَ
Hausa
 
To, amma idan (mai mutuwar) ya kasance daga makusanta,

Ayah  56:89  الأية
    +/- -/+  
فَرَوْحٌ وَرَيْحَانٌ وَجَنَّتُ نَعِيمٍ
Hausa
 
Sai hũtawa da kyakkyawan abinci da Aljannar ni'ima.

Ayah  56:90  الأية
    +/- -/+  
وَأَمَّا إِن كَانَ مِنْ أَصْحَابِ الْيَمِينِ
Hausa
 
Kuma amma idan ya kasance daga mazõwa dãma,

Ayah  56:91  الأية
    +/- -/+  
فَسَلَامٌ لَّكَ مِنْ أَصْحَابِ الْيَمِينِ
Hausa
 
Sai (a ce masa) aminci ya tabbata a gare ka daga mazõwa dãma.

Ayah  56:92  الأية
    +/- -/+  
وَأَمَّا إِن كَانَ مِنَ الْمُكَذِّبِينَ الضَّالِّينَ
Hausa
 
Kuma amma idan ya kasance daga mãsu ƙaryatãwar, ɓatattun,

Ayah  56:93  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:94  الأية
    +/- -/+  

Ayah  56:95  الأية
    +/- -/+  
إِنَّ هَٰذَا لَهُوَ حَقُّ الْيَقِينِ
Hausa
 
Lalle wannan, haƙĩƙa, ita ce gaskiya ta yaƙĩni.

Ayah  56:96  الأية
    +/- -/+  
فَسَبِّحْ بِاسْمِ رَبِّكَ الْعَظِيمِ
Hausa
 
Sabõda haka, ka tsarkake sũnan Ubangijinka, Mai karimci. 
 


© EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us